< Salme 87 >

1 (Af Koras Sønner. En Salme. En Sang.) Sin Stad, grundfæstet på hellige Bjerge, har Herren kær,
Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
2 Zions Porte fremfor alle Jakobs Boliger.
Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
3 Der siges herlige Ting om dig, du Guds Stad. (Sela)
Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
4 Jeg nævner Rahab og Babel blandt dem, der kender HERREN, Filisterland, Tyrus og Kusj, en fødtes her, en anden der.
“Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
5 Men Zion kalder man Moder, der fødtes enhver, den Højeste holder det selv ved Magt.
Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
6 HERREN tæller efter i Folkeslagenes Liste, en fødtes her, en anden der. (Sela)
Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
7 Syngende og dansende siger de: "Alle mine Kilder er i dig!"
Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”

< Salme 87 >