< Salme 72 >

1 (Af Salomo.) Gud, giv Kongen din ret, Kongesønnen din retfærd,
Ta Solomon. Ka tanada sarki da shari’arka ta gaskiya, ya Allah, ɗan sarki da adalcinka.
2 så han dømmer dit Folk med Retfærdighed og dine arme med Ret!
Zai shari’anta mutanenka da adalci, marasa ƙarfinka da shari’ar gaskiya.
3 Da bærer Bjerge og Høje Fred for Folket i Retfærd.
Duwatsu za su kawo wadata ga mutane, tuddai kuma su ba da amfani na adalci.
4 De arme blandt Folket skaffer han Ret, han bringer de fattige Frelse, og han slår Voldsmanden ned.
Zai kāre marasa ƙarfi a cikin mutane yă kuma cece’ya’yan masu bukata; zai murƙushe masu danniya.
5 Han skal leve, så længe Solen lyser og Månen skinner, fra Slægt til Slægt.
Zai jimre muddin rana tana nan, muddin akwai wata, har dukan zamanai.
6 Han kommer som Regn på slagne Enge, som Regnskyl, der væder Jorden;
Zai zama kamar ruwan sama mai fāɗuwa a filin ciyayin da aka yanka, kamar yayyafi mai ba wa duniya ruwa.
7 i hans dage blomstrer Retfærd, og dyb Fred råder, til Månen forgår.
A kwanakinsa adalai za su haɓaka wadata za tă yalwata har sai babu sauran wata.
8 Fra Hav til Hav skal han herske, fra Floden til Jordens Ender;
Zai yi mulki daga teku zuwa teku kuma daga Kogi zuwa iyakar duniya.
9 hans Avindsmænd bøjer knæ for ham, og hans Fjender slikker Støvet;
Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
10 Konger fra Tarsis og fjerne Strande frembærer Gaver, Sabas og Sebas Konger kommer med Skat;
Sarakunan Tarshish da na bakin kogi masu nisa za su ba da gandu gare shi; sarakunan Sheba da Seba za su ba shi kyautai.
11 alle Konger skal bøje sig for ham, alle Folkene være hans Tjenere.
Dukan sarakuna za su rusuna masa kuma dukan al’ummai za su bauta masa.
12 Thi han skal redde den fattige, der skriger om Hjælp, den arme, der savner en Hjælper,
Gama zai ceci masu bukatan da suka yi kuka, marasa ƙarfin da ba su da mai taimako.
13 ynkes over ringe og fattig og frelse fattiges Sjæle;
Zai ji tausayin gajiyayyu da masu bukata yă ceci masu bukata daga mutuwa.
14 han skal fri deres Sjæle fra Uret og vold, deres Blod er dyrt i hans Øjne.
Zai kuɓutar da su daga danniya da rikici, gama jininsu yake a gabansa.
15 Måtte han leve og Guld fra Saba gives ham! De skal bede for ham bestandig, velsigne ham Dagen igennem.
Bari yă yi doguwar rayuwa! Bari a ba shi zinariya daga Sheba. Bari mutane su riƙa yin addu’a dominsa su kuma albarkace shi dukan yini.
16 Korn skal der være i Overflod i Landet, på Bjergenes Top; som Libanon skal dets Afgrøde bølge og Folk spire frem af Byen som Jordens Urter.
Bari hatsi yă yalwata a duk fāɗin ƙasar; bari yă cika bisan tuddai. Bari’ya’yan itatuwansa su haɓaka kamar Lebanon; bari yă bazu kamar ciyayi a gona.
17 Velsignet være hans Navn evindelig, hans Navn skal leve, mens Solen skinner. Ved ham skal man velsigne sig, alle Folk skal prise ham lykkelig!
Bari sunansa yă dawwama har abada; bari yă ci gaba muddin rana tana nan. Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinsa, za su kuma ce da shi mai albarka.
18 Lovet være Gud HERREN, Israels Gud som ene gør Undergerninger,
Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah, Allah na Isra’ila, wanda shi kaɗai ya aikata abubuwa masu banmamaki.
19 og lovet være hans herlige Navn evindelig; al Jorden skal fyldes af hans Herlighed. Amen, Amen!
Yabo ya tabbata ga sunansa mai ɗaukaka har abada; bari dukan duniya ta cika da ɗaukakarsa.
20 Her ender Davids, Isajs Søns, Bønner.
Wannan ya kammala addu’o’in Dawuda ɗan Yesse.

< Salme 72 >