< Salme 29 >

1 (En salme af David.) Giver HERREN, I Guds Sønner, giver Herren Ære og Pris,
Zabura ta Dawuda. Ku ba da girma ga Ubangiji, ya ku manya, ku ba da girma ga Ubangiji saboda ɗaukaka da kuma ƙarfinsa.
2 giver HERREN hans Navns Ære; tilbed HERREN i helligt Skrud!
Ku ba da girma ga Ubangiji, ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku bauta wa Ubangiji cikin ɗaukakar tsarkinsa.
3 HERRENs Røst er over Vandene, Ærens Gud lader Tordenen rulle, HERREN, over de vældige Vande!
Muryar Ubangiji tana a bisa ruwaye; Allah Maɗaukaki ya yi tsawa, Ubangiji ya yi tsawa a bisa manyan ruwaye.
4 HERRENs Røst med Vælde, HERRENs Røst i Højhed,
Muryar Ubangiji mai iko ce; muryar Ubangiji da girma take.
5 HERRENs Røst, den splintrer Cedre, HERREN splintrer Libanons Cedre,
Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon. Ubangiji ya kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon kucu-kucu.
6 får Libanon til at springe som en Kalv og Sirjon som den vilde Okse!
Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi, Siriyon kuma kamar ɗan jakin jeji.
7 HERRENs Røst udslynger Luer.
Muryar Ubangiji ta buga da walƙatar walƙiya.
8 HERRENs Røst får Ørk til at skælve, HERREN får Kadesj's Ørk til at skælve!
Muryar Ubangiji ta girgiza hamada Ubangiji ya girgiza Hamadan Kadesh.
9 HERRENs Røst får Hind til at føde, og den gør lyst i Skoven. Alt i hans Helligdom råber: "Ære!"
Muryar Ubangiji ta murɗa itatuwan oak ya kakkaɓe itatuwan kurmi. Kuma a cikin haikalinsa kowa ya ce, “Ɗaukaka!”
10 HERREN tog Sæde og sendte Vandfloden, HERREN tog Sæde som Konge for evigt.
Ubangiji na zaune yana sarauta a bisa rigyawa; Ubangiji yana sarauta kamar Sarki har abada.
11 HERREN give Kraft til sit Folk, HERREN velsigne sit Folk med Fred!
Ubangiji kan ba da ƙarfi ga mutanensa; Ubangiji kan albarkace mutanensa da salama.

< Salme 29 >