< Salme 15 >

1 (En salme af David.) HERRE, hvo kan gæste dit Telt, hvo kan bo på dit hellige Bjerg?
Zabura ta Dawuda. Ubangiji, wa zai zauna cikin wuri mai tsarkinka? Wa zai zauna a kan tudunka mai tsarki?
2 Den, som vandrer fuldkomment og øver Ret, taler Sandhed af sit Hjerte;
Sai wanda ba shi da laifi kuma yana yin abin da yake daidai, wanda yake faɗin gaskiya daga zuciyarsa
3 ikke bagtaler med sin Tunge, ikke volder sin Næste ondt og ej bringer Skam over Ven,
ba ya kuwa ɓata sunan wani da harshensa, wanda ba ya yi wa maƙwabcinsa mugunta ba ya kuwa baza jita-jita a kan ɗan’uwansa,
4 som agter den forkastede ringe, men ærer dem, der frygter HERREN, ej bryder Ed, han svor til egen Skade,
wanda yake ƙin mugun mutum amma yakan girmama masu tsoron Ubangiji, yakan cika alkawarinsa ko da ma ya zafe shi,
5 ej låner Penge ud mod Åger og ej tager Gave mod skyldfri. Hvo således gør, skal aldrig rokkes.
wanda yake ba da rance ba tare da ruwa ba kuma ba ya karɓan cin hanci don yă kā da marar laifi. Shi wanda yake yin waɗannan abubuwa ba zai taɓa jijjiguwa ba.

< Salme 15 >