< 4 Mosebog 27 >

1 Men Zelofhads Døtre, hvis Fader var en Søn af Hefer, en Søn af Gilead, en Søn af Makir, en Søn af Manasse - de hørte altså til Josefs Søn Manasses Slægter, og deres Navne var Mala, Noa, Hogla, Milka og Tirza - trådte hen
’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
2 og stillede sig frem for Moses, Præsten Eleazar, Øversterne og hele Menigheden ved Indgangen til Åbenbaringsteltet og sagde:
Da suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada, sai suka tsaya a gaban Musa, Eleyazar firist, shugabannin da sauran taro, suka ce,
3 "Vor Fader døde i Ørkenen han hørte ikke med til Koras Tilhængere, dem, der rottede sig sammen mod HERREN, men døde for sin egen Synds Skyld og han havde ingen Sønner.
“Mahaifinmu ya mutu a hamada. Ba ya cikin mabiyan Kora waɗanda suka taru suka tayar wa Ubangiji, amma ya mutu ne saboda zunubinsa, bai kuma bar’ya’ya maza ba.
4 Hvorfor skal nu vor Faders Navn udslettes af hans Slægt, fordi han ingen Søn havde? Giv os Ejendom blandt vor Faders Brødre!"
Me ya sa sunan mahaifinmu zai ɓace a kabilarsa don kawai ba shi da ɗa? Ka ba mu gādo cikin’yan’uwan mahaifinmu.”
5 Og Moses lagde deres Sag frem for HERRENs Åsyn.
Saboda haka Musa ya kawo maganarsu a gaban Ubangiji.
6 Da talede HERREN således til Moses:
Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
7 "Zelofbads Døtre har Ret i, hvad de siger; giv dem Ejendom til Arvelod mellem deres Faders Brødre og lad deres Faders Arvelod tilfalde dem
“Abin da’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
8 Og til Israeliterne skal du tale og sige således: Når en Mand dør uden at efterlade sig nogen Søn, da skal I lade hans Arvelod gå i Arv til hans Datter;
“Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga’yarsa.
9 har han heller ingen Datter, skal I give hans Arvelod til hans Brødre;
In ba shi da diya, sai a ba wa’yan’uwansa gādonsa.
10 har han heller ingen Brødre, skal I give hans Arvelod til hans Farbrødre;
In ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga’yan’uwan mahaifinsa.
11 og har hans Fader ingen Brødre, skal I give hans Arvelod til hans nærmeste kødelige Slægtning, som så skal arve den. Det skal være Israeliterne en retsgyldig Anordning, som HERREN har pålagt Moses."
In mahaifinsa ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’”
12 Og HERREN sagde til Moses: "Stig op på Åbarimbjerget her og se ud over Landet, som jeg vil give Israeliterne.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
13 Og når du har set ud over det, skal også du samles til din Slægt ligesom din Broder Aron;
Bayan ka gani, kai ma za ka bi ƙafafun mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya yi,
14 I var jo genstridige mod mit Ord i Zins Ørken, dengang Menigheden yppede Kiv, så at I ikke helligede mig i deres Påsyn ved at skaffe Vand." Det er Meriba Kadesjs Vand i Zins Ørken.
gama sa’ad da jama’a suka yi tayarwa saboda rashin ruwa a Hamadan Zin, ku biyu, ba ku kiyaye umarnina don ku ɗaukaka ni matsayin mai tsarki, a gabansu ba.” (Waɗannan su ne ruwaye na Meriba da Kadesh, a Hamadan Zin.)
15 Og Moses talte således til HERREN:
Musa ya ce wa Ubangiji,
16 "Måtte HERREN, Gud over alt Køds Ånder, indsætte en Mand over Menigheden,
“Bari Ubangiji, Allah na ruhohin’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
17 som kan drage ud og hjem i Spidsen for dem og føre dem ud og hjem, for at ikke HERRENs Menighed skal blive som en Hjord uden Hyrde!"
yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
18 Da sagde HERREN til Moses: "Tag Josua, Nuns Søn, en Mand, i hvem der er Ånd, læg din Hånd på ham,
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
19 fremstil ham for Præsten Eleazar og hele Menigheden og indsæt ham således i deres Påsyn;
Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
20 og overdrag ham noget af din Værdighed, for at hele Israeliternes Menighed kan adlyde ham.
Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
21 Men han skal træde frem for Præsten Eleazar, for at han kan skaffe ham Urims Kendelse for HERRENs Åsyn; på hans Bud skal han drage ud, og på hans Bud skal han vende hjem, han og alle Israeliterne, hele Menigheden."
Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
22 Moses gjorde som HERREN havde pålagt ham; han tog Josua og fremstillede ham for Præsten Eleazar og hele Menigheden;
Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi. Ya ɗauki Yoshuwa, ya sa ya tsaya a gaban Eleyazar firist, da kuma gaban dukan jama’a.
23 og han lagde sine Hænder på ham og indsatte ham, således som HERREN havde påbudt ved Moses.
Sai ya ɗibiya masa hannuwansa, ya keɓe shi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.

< 4 Mosebog 27 >