< Nehemias 7 >

1 Da Muren var bygget, lod jeg Portfløjene indsætte, og Dørvogterne, Sangerne og Leviterne blev ansat.
Bayan an sāke gina katangar na kuma sa ƙofofi a wurarensu, sai aka naɗa masu tsaro, da mawaƙa, da Lawiyawa.
2 Overbefalingen over Jerusalem gav jeg min Broder Hanani og Borgøversten Hananja; thi han var en pålidelig Mand og frygtede Gud som få;
Na sa ɗan’uwana Hanani tare da Hananiya shugaban fada aikin riƙon Urushalima, domin shi Hananiya mutum mai mutunci ne, mai tsoron Allah fiye da yawancin mutane.
3 og jeg sagde til dem: "Jerusalems Porte må ikke åbnes, før Solen står højt på Himmelen; og medens den endnu står der, skal man lukke og stænge Portene og sætte Jerusalems Indbyggere på Vagt, hver på sin Post, hver ud for sit Hus!"
Na ce musu, “Kada a buɗe ƙofofin Urushalima da sassafe sai rana ta fito sosai. Yayinda matsaran ƙofofi suna aiki, a kulle ƙofofin a sa musu sakata kafin matsaran su tashi, wajen fāɗuwar rana. Ku kuma naɗa mazaunan Urushalima a matsayin masu tsaro, waɗansunsu a wuraren aiki, waɗansun kuma kusa da gidajensu.”
4 Men Byen var udstrakt og stor og dens Indbygere få, og Husene var endnu ikke opbygget.
Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.
5 Da skød min Gud mig i Sinde at samle de store, Forstanderne og Folket for at indføre dem i Slægtsfortegnelser. Og da fandt jeg Slægtebogen over dem, der først var draget op, og i den fandt jeg skrevet:
Sai Allahna ya sa a zuciyata in tara manyan gari, shugabanni da talakawa don a rubuta su bisa ga iyalansu. Na sami littafin asali na waɗanda suka fara dawowa. Ga abin da na tarar an rubuta a ciki.
6 Følgende er de Folk fra vor Landsdel, der drog op fra Land flygtigheden og Fangenskabet. Kong Nebukadnezar af Babel havde ført dem bort, men nu vendte de til bage til Jerusalem og Juda, hver til sin By;
Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
7 de kom sammen med Zerubbabel, Jesua, Nehemja, Azarja, Ra'amja, Nahamani, Mordokaj, Bilsjan, Misperet, Bigvaj, Nehum og Ba'ana. Tallet på Mændene i Israels Folk var:
Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
8 Par'osj's Efterkommere 2172,
Zuriyar Farosh mutum 2,172
9 Sjefatjas Efterkommere 372,
ta Shefatiya 372
10 Aras Efterkommere 652,
ta Ara 652
11 Pahat-Moabs Efterkommere, Jesuas og Joabs Efterkommere, 2818,
ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
12 Elams Efterkommere 1254,
ta Elam 1,254
13 Zattus Efterkommere 845,
ta Zattu 845
14 Zakkajs Efterkommere 760,
ta Zakkai 760
15 Binnujs Efterkommere 648,
ta Binnuyi 648
16 Bebajs Efterkommere 628,
ta Bebai 628
17 Azgads Efterkommere 2322,
ta Azgad 2,322
18 Adonikams Efterkommere 667,
ta Adonikam 667
19 Bigvajs Efterkommere 2067,
ta Bigwai 2,067
20 Adins Efterkommere 655,
ta Adin 655
21 Aters Efterkommere gennem Hizkija 98,
ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
22 Hasjums Efterkommere 328,
ta Hashum 328
23 Bezajs Efterkommere 324,
ta Bezai 324
24 Harifs Efterkommere 112,
ta Harif 112
25 Gibeons Efterkommere 95,
ta Gibeyon 95.
26 Mændene fra Betlehem og Netofa 188,
Mutanen Betlehem da na Netofa 188
27 Mændene fra Anatot 128,
na Anatot 128
28 Mændene fra Bet-Azmavet 42,
na Bet-Azmawet 42
29 Mændene fra Hirjat-Jearim, Kefra og Be'erot 743;
na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
30 Mændene fra Rama og Geba 621,
na Rama da na Geba 621
31 Mændene fra Mikmas 122,
na Mikmash 122
32 Mændene fra Betel og Aj 123,
na Betel da na Ai 123
33 Mændene fra det andet Nebo 52,
na ɗayan Nebo 52
34 det andet Elams Efterkommere 1254,
na ɗayan Elam 1,254
35 Harims Efterkommere 320,
na Harim 2 320
36 Jerikos Efterkommere 345,
na Yeriko 345
37 Lods, Hadids og Onos Efterkommere 721,
na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
38 Sena'as Efterkommere 3930.
na Sena’a 3,930.
39 Præsterne var: Jedajas Efterkommere af Jesuas Hus 973,
Ga zuriyar Firistoci. Zuriyar Yedahiya (ta wurin iyalin Yeshuwa) 973
40 Immers Efterkommere 1052,
ta Immer 1,052
41 Pasjhurs Efterkommere 1247,
ta Fashhur 1,247
42 Harims Efterkommere 1017.
ta Harim 1,017.
43 Leviterne var: Jesuas og Kadmiels Efterkommere af Hodavjas Efterkommere 74.
Ga zuriyar Lawiyawa. Zuriyar Yeshuwa da Kadmiyel (ta wurin Hodeba) 74.
44 Tempelsangerne var: Asafs Efterkommere 148.
Mawaƙa. Zuriyar Asaf mutum 148.
45 Dørvogterne var: Sjallums, Aters, Talmons, Akkubs, Hatitas og Sjobajs Efterkommere 138.
Ga zuriyar Matsaran Ƙofofi. Zuriyar Shallum, Ater, Talmon, Akkub, Hatita da Shobai 138.
46 Tempeltrællene var: Zihas, Hasufas, Tabbaots,
Ma’aikatan haikali. Zuriyar Ziha, Hasufa, Tabbawot,
47 Keros's, Si'as, Padons,
da ta Keros, da ta Siya, da ta Fadon,
48 Lebanas, Hagabas, Salmajs,
da ta Lebana, da ta Hagaba, da ta Shalmai,
49 Hanans, Giddels, Gahars,
da ta Hanan, da ta Giddel, da ta Gahar,
50 Reajas, Rezins, Nekodas,
da ta Reyahiya, da ta Rezin, da ta Nekoda,
51 Gazzams, Uzzas, Paseas,
da ta Gazzam, da ta Uzza, da ta Faseya,
52 Besajs, Me'uniternes, Nefusiternes,
da ta Besai, da ta Meyunawa, da ta Nefussiyawa,
53 Bakbuks, Hakufas, Harhurs,
da ta Bakbuk, da ta Hakufa, da ta Harhur,
54 Bazluts, Mehidas, Harsjas,
da ta Bazlit, da ta Mehida, da ta Harsha,
55 Barkos's, Siseras, Temas,
da ta Barkos, da ta Sisera, da ta Tema,
56 Nezias og Hatifas Efterkommere.
da ta Neziya, da kuma ta Hatifa.
57 Efterkommerne af Salomos Trælle var: Sotajs, Soferets, Peridas,
Ga zuriyar bayin Solomon. Zuriyar Sotai, da ta Soferet, da ta Ferida,
58 Ja'alas, Darkons, Giddels,
da ta Ya’ala, da ta Darkon, da ta Giddel,
59 Sjefatjas, Hattils, Pokeret-Hazzebajims og Amons Efterkommere.
Shefatiya, Hattil, Fokeret-Hazzebayim, da Amon.
60 Alle Tempeltrælle og Efferkommerne af Salomos Trælle var tilsammen 392.
Zuriyar ma’aikatan haikali da ta bayin Solomon su 392.
61 Følgende, som drog op fra Tel-Mela, Tel-Harsja, Kerub-Addon og Immer, kunde ikke opgive, hvorvidt deres Fædrenehuse og Slægt hørte til Israeliterne:
Waɗansu sun hauro daga garuruwan Tel-Mela, Tel-Harsha, Kerub, Addon da Immer, amma ba su iya nuna cewa iyalansu su zuriyar Isra’ila ce ba,
62 Delajas, Tobijas og Nekodas Efterkommere 642.
zuriyar Delahiya, Tobiya, da Nekoda 642.
63 Og følgende Præster: Habajas, Hakoz's og Barzillajs Efterkommere; denne sidste havde ægtet en af Gileaditen Barzillajs Døtre og var blevet opkaldt efter dem.
Na wajen firistoci kuwa su ne, Zuriyar Hobahiya, da ta Hakkoz, da ta Barzillai (wani mutumin da ya auri’yar Barzillai mutumin Gileyad, aka kuma kira shi da wannan suna).
64 De ledte efter deres Slægtebøger, men kunde ikke finde dem; derfor blev de som urene udelukket fra Præstestanden.
Waɗannan ne aka nemi sunayensu a cikin tarihin asalin iyalai, amma ba a same su a ciki ba, saboda haka aka hana su shiga cikin firistoci, sun zama kamar marasa tsarki.
65 Statholderen forbød dem at spise af det højhellige, indtil der fremstod en Præst med Urim og Tummim.
Sai gwamna ya umarce su kada su ci wani abinci mafi tsarki, sai akwai firist da zai nemi nufin Ubangiji ta wurin Urim da Tummim.
66 Hele Menigheden udgjorde 42360
Yawan jama’ar duka ya kai mutum 42,360,
67 foruden deres Trælle og Trælkvinder, som udgjorde 7337, hvor til kom 245 Sangere og Sangerinder.
ban da bayinsu maza da mata 7,337. Suna kuma da mawaƙa maza da mata 245.
68 Deres Heste udgjorde 736, deres Mulddyr 245,
Akwai dawakai 736, alfadarai 245
69 deres Kameler 435 og deres Æsler 6720.
raƙuma 435, da kuma jakuna 6,720.
70 En Del af Fædrenehusenes Overhoveder ydede Tilskud til Byggearbejdet. Statholderen gav til Byggesummen 1000 Drakmer Guld, 50 Skåle og 30 Præstekjortler.
Waɗansu shugabannin iyalai suka ba da kyautai domin taimakon aiki. Gwamna ya ba da darik 1,000 na zinariya, kwanoni 50, da riguna 530 don firistoci.
71 Af Fædrenehusenes Overhoveder gav nogle til Byggesummen 20.000 Drakmer Guld og 2.200 Miner Sølv.
Waɗansu shugabannin iyalai sun ba da darik 20,000 na zinariya da mina 2,200 na azurfa don aiki.
72 Og hvad det øvrige Folk gav, løb op til 20.000 Drakmer Guld, 2.000 Miner Sølv og 67 Præstekjortler.
Jimillar da sauran mutane suka bayar ta kai darik 20,000 na zinariya, minas 2,000 na azurfa, da riguna sittin da bakwai don firistoci.
73 Derpå bosatte Præsterne, Leviterne og en Del af Folket sig i Jerusalem og dets Område, men Sangerne, Dørvogterne og hele det øvrige Israel i deres Byer.
Firistoci, da Lawiyawa, da matsaran ƙofofi, da mawaƙa, da ma’aikatan haikali tare da waɗansu mutane da kuma sauran mutanen Isra’ila, suka zauna a garuruwansu. Da wata na bakwai ya zo, Isra’ilawa kuwa sun riga sun zauna a garuruwansu,

< Nehemias 7 >