< Markus 4 >

1 Og han begyndte atter at lære ved søen. Og en meget stor Skare samles om ham, så at han måtte gå om Bord og sætte sig i et Skib på Søen; og hele Skaren var på Land ved Søen.
Ya kuma fara koyarwa a bakin teku. Akwai babban taro kewaye da shi, sai ya shiga cikin jirgin ruwa a cikin tekun, ya kuwa zauna. Duk taron kuwa na kan tudu a bakin tekun.
2 Og han lærte dem meget i Lignelser og sagde til dem i sin Undervisning:
Ya koya masu abubuwa da yawa da misalai, a cikin koyawarsa ya ce masu,
3 "Hører til: Se, en Sædemand gik ud at så.
“ku saurara! wani mai shuka ya tafi shuka.
4 Og det skete, idet han såede, at noget faldt ved Vejen, og Fuglene kom og åde det op.
Yana cikin yafa iri, sai wadansu iri suka fadi a kan hanya, tsuntsaye kuma suka zo suka tsince su.
5 Og noget faldt på Stengrund, hvor det ikke havde megen Jord; og det voksede straks op, fordi det ikke havde dyb Jord.
Wadansu kuma suka fadi a kan dutse inda ba kasa dayawa. Nan da nan kuwa suka tsiro saboda rashin zurfin kasa.
6 Og da Solen kom op, blev det svedet af, og fordi det ikke havde Rod, visnede det.
Da rana fa ta daga, sai suka yankwane da yake ba su da saiwa sosai, sai suka bushe.
7 Og noget faldt iblandt Torne, og Tornene voksede op og kvalte det, og det bar ikke Frugt.
Wadansu kuma suka fadi cikin kayayuwa su ka yi girma sai kayayuwan suka shake su, ba su yi tsaba ba.
8 Og noget faldt i god Jord og bar Frugt, som skød frem og voksede, og det bar tredive og tresindstyve og hundrede Fold."
Wadansu kuma suka fadi a kasa mai kyau, suka yi yabanya, suka yi tsaba, suka yi girma, wadansu ribi talattin wadansu sittin, wadansu kuma dari”.
9 Og han sagde: "Den som har Øren at høre med, han høre!"
Sai ya ce, Duk mai kunnen ji, ya ji,”
10 Og da han blev ene, spurgte de, som vare om ham, tillige med de tolv ham om Lignelserne.
Sa'adda Yesu yake shi kadai, wadanda suke kusa dashi tare da sha biyun suka tambaye shi ma'anar misalan.
11 Og han sagde til dem: "Eder er Guds Riges Hemmelighed givet; men dem, som ere udenfor, meddeles alt ved Lignelser,
Sai ya ce masu, “ku an yardar maku, ku san asirin mulkin Allah, amma ga wadanda ba su cikinku, komai sai a cikin Misalai,
12 for at de, skønt seende, skulle se og ikke indse og, skønt hørende, skulle høre og ikke forstå, for at de ikke skulle omvende sig og få Forladelse "
don gani da ido sun gani, amma ba su gane ba. ji kuma, sun ji, amma ba su fahimta ba, don kada su juyo a gafarta masu,”
13 Og han siger til dem: "Fatte I ikke denne Lignelse? Hvorledes ville I da forstå alle de andre Lignelser?
Ya ce masu, “Ashe, ba ku fahimci wannan misalin ba? yaushe za ku fahimci sauran?
14 Sædemanden sår Ordet.
Mai shukan nan fa maganar Allah yake shukawa.
15 Men de ved Vejen, det er dem, hvor Ordet bliver sået, og når de høre det, kommer straks Satan og borttager Ordet, som er sået i dem.
Wadanda suka fadi a hanyar kuwa, su ne kwatancin wadanda. a aka shuka mganar a zuciyarsu, Da suka ji, nan da nan sai shaidan ya zo ya dauke Maganar da aka shuka a zuciyarsu.
16 Og ligeledes de, som blive såede på Stengrunden, det er dem, som, når de høre Ordet, straks modtage det med Glæde;
Haka kuma wadanda aka shuka a wuri mai duwatsu, sune wadanda da zarar sun ji Maganar sai su karba da farin ciki.
17 og de have ikke Rod i sig, men holde kun ud til en Tid; derefter, når der kommer Trængsel eller forfølgelse for Ordets Skyld, forarges de straks.
Su kuwa basu da tushe, ba su da karfi, idan kunci ko tsanani ya zo saboda kalmar, nan da nan sai su yi tuntube.
18 Og andre ere de, som blive såede blandt Torne; det er dem, som have hørt Ordet
Wadansu kuma su ne kwatacin wadanda suka fadi cikin kayayuwa, sune wadanda suka ji Maganar,
19 og denne Verdens Bekymringer og Rigdommens Forførelse og Begæringerne efter de andre Ting komme ind og kvæle Ordet, så det bliver uden Frugt. (aiōn g165)
amma abubuwan duniya, da rudin dukiya da kuma kwadayin wadansu abubuwa, sukan shiga su shake Maganar, har ta zama marar amfani. (aiōn g165)
20 Og de, der bleve såede i god Jord, det er dem, som høre Ordet og modtage det og bære Frugt, tredive og tresindstyve og hundrede Fold."
Wadanda aka shuka a kasa mai kyau kuwa, sune kwatancin wadanda suke jin Maganar, su karba, su kuma yin amfani da ita wadansu ribi talatin, wadansu sittin, wadansu dari.”
21 Og han sagde til dem: "Mon Lyset kommer ind for at sættes under Skæppen eller under, Bænken? Mon ikke for at sættes på Lysestagen?
ya ce masu, “Shin, ana kawo fitila a cikin gida don a rufe ta da kwando ko a ajiye ta a karkashin gado? ku kan kawo ta ne don ku dora ta a kan madorinta.
22 Thi ikke er noget skjult uden for at åbenbares; ej heller er det blevet lønligt uden for at komme for Lyset.
Ba abin da yake boye, da baza a sani ba ko kuma ba abinda ke asirce da bazaya bayyana a fili ba.
23 Dersom nogen har Øren at høre med, han høre!"
Bari mai kunnen ji, ya ji!''
24 Og han sagde til dem: "Agter på, hvad I høre! Med hvad Mål I måle, skal der tilmåles eder, og der skal gives eder end mere.
Sai ya ce masu, ku mai da hankali a kan abin da kuka ji, Mudun da ka auna, da shi za a auna maka, har ma a kara maka.
25 Thi den, som har, ham skal der gives; og den, som ikke har, fra ham skal endog det tages, som han har."
Domin mai abu akan karawa, marar abu kuma za a karba daga wurinsa a kuma karawa mai shi.”
26 Og han sagde: "Med Guds Rige er det således, som når en Mand har lagt Sæden i Jorden
Sai ya ce, “Mulkin Allah kamar mutum yake mai yafa iri a kasa.
27 og sover og står op Nat og Dag, og Sæden spirer og bliver høj, han ved ej selv hvorledes.
A kwana a tashi har irin ya tsiro, ya girma bai kuwa san ta yaya aka yi ba.
28 Af sig selv bærer Jorden Frugt, først Strå, derefter Aks, derefter fuld Kærne i Akset;
Kasa da kanta, takan ba da amfani, tsiro shine ne na farko,
29 men når Frugten er tjenlig, sender han straks Seglen ud; thi Høsten er for Hånden."
Sai kai, sa'anan sai kwaya mai kwari. Sa, adda amfani ya nuna, sai ya sa lauje ya yanke nan da nan, wato kaka ta yi kenan.”
30 Og han sagde: "Hvormed skulle vi ligne Guds Rige, eller under hvilken Lignelse skulle vi fremstille det?
Ya kuma ce, “Da me za mu kwatanta Mulki Allah? ko kuwa da wane misali za mu misalta shi?
31 Det er som et Sennepskorn, som, når det sås i Jorden, er mindre end alt andet Frø på Jorden,
Kamar kwayar zarra yake wadda, in an shuka ta, ko da yake ita ce mafi kankanta cikin kwayoyi a duniya.
32 og når det er sået, vokser det op og bliver større end alle Urterne og skyder store Grene, så at Himmelens Fugle kunne bygge Rede i dets Skygge."
Duk da haka in an shuka ta, sai ta yi girma fiye da duk sauran ita-tuwan da ke a jeji tayi manyan rassa, har tsuntsaye su iya yin sheka arassanta.”
33 Og i mange sådanne Lignelser talte han Ordet til dem, efter som de kunde fatte det.
Da misalai da yawa, irin wadannan ya yi masu Magana, dadai gwargwadon ganewarsu,
34 Men uden Lignelse talte han ikke til dem; men i Enerum udlagde han det alt sammen for sine Disciple.
ba ya fada masu kome sai da misali, amma a kebe, yakan bayyana wa almajiransa dukan abu.
35 Og på den Dag, da det var blevet Aften, siger han til dem: "Lader os fare over til hin Side!"
A ranan nan da yama ta yi yace masu “Mu haye wancan ketaren.”
36 Og de forlade Folkeskaren og tage ham med, som ham sad i Skibet; men der var også andre Skibe med ham.
Sai suka bar taron, suka tafi tare da shi acikin cikin jirgin. wadansu jirage kuma na tare da shi.
37 Og der kommer en stærk Stormvind, og Bølgerne sloge ind i Skibet, så at Skibet allerede var ved at fyldes.
Sai babban hadari da iska mai karfi ya taso, rakuman ruwa kuma na ta girgizawa cikin jirgin, har jirgin ya cika.
38 Og han var i Bagstavnen og sov på en Hovedpude, og de vække ham og sige til ham: "Mester! bryder du dig ikke om, at vi forgå?"
Yesu kuwa na daga karshen bayan jirgin a kan kujera, yana barci, sai suka tashe shi, suka ce masa “Malam za mu hallaka ba ka kula ba?”
39 Og han stod op og truede Vinden og sagde til Søen: "Ti, vær stille!" og Vinden lagde sig, og det blev ganske blikstille.
Sai ya farka, ya tsawata wa Iskar. Ya kuma ce wa ruwan tekun, “Ka natsu! ka yi shiru!” Sai Iskar ta kwanta, wurin duk ya yi shiru.
40 Og han sagde til dem: "Hvorfor ere I så bange? Hvorfor have I ikke Tro?"
Ya ce masu, “Don me kuka firgita haka? Har yanzu baku da bangaskiya ne?”
41 Og de frygtede såre og sagde til hverandre: "Hvem er dog denne siden både Vinden og Søen ere ham lydige?"
Sai suka tsorata kwarai suka ce wa juna, “wanene wannan kuma, wanda har Iska da teku ma suke yi masa biyayya?”

< Markus 4 >