< Markus 11 >
1 Og da de nærme sig Jerusalem til Bethfage og Betania ved Oliebjerget, udsender han to af sine Disciple og siger til dem:
Sa’ad da suka yi kusa da Urushalima, suka zo Betfaji da Betani wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki biyu daga cikin almajiransa,
2 "Går hen til den Landsby, som ligger lige for eder, og straks, når I komme ind i den, skulle I finde et Føl bundet, på hvilket der endnu aldrig har siddet noget Menneske; løser det og fører det hid!
ya ce musu, “Ku je ƙauyen da yake gaba da ku, da shigarku, za ku tarar da wani ɗan jaki a daure a can, wanda ba wanda ya taɓa hawa. Ku kunce shi ku kawo nan.
3 Og dersom nogen siger til eder: Hvorfor gøre I dette? da siger: Herren har Brug for det, og han sender det straks herhen igen."
In wani ya tambaye ku, ‘Don me kuke yin haka?’ Ku gaya masa cewa, ‘Ubangiji yana bukatarsa, zai kuma dawo da shi ba da jimawa ba.’”
4 Og de gik hen og fandt Føllet bundet ved Døren udenfor ved Gyden, og de løse det.
Suka tafi, suka kuwa tarar da wani ɗan jaki a waje, a titi, daure a ƙofar gida. Suna cikin kunce shi ke nan,
5 Og nogle af dem, som stode der, sagde til dem: "Hvad gøre I, at I løse Føllet?"
sai waɗansu mutane da suke tsattsaye a wurin suka ce musu, “Me kuke yi da kuke kunce ɗan jakin nan?”
6 Men de sagde til dem, ligesom Jesus havde sagt, og de tilstedte dem det.
Suka amsa kamar yadda Yesu ya ce su yi. Mutanen kuwa suka ƙyale su.
7 Og de føre Føllet til Jesus og lægge deres Klæder på det, og han satte sig på det.
Da suka kawo shi wajen Yesu, sai suka shimfiɗa rigunarsu a bayansa. Yesu kuwa ya hau ya zauna bisansa.
8 Og mange bredte deres Klæder på Vejen, andre Kviste, som de afskare på Markerne.
Mutane da yawa suka shimfiɗa rigunarsu a kan hanya, waɗansu kuma suka baza rassan itatuwan da suka sara daga gonaki.
9 Og de, som gik foran, og de, som fulgte efter, råbte: "Hosanna! velsignet være den, som kommer, i Herrens Navn!
Waɗanda suka yi gaba, da kuma waɗanda suke biye, duk suka ɗaga murya, suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa a cikin sunan Ubangiji!”
10 Velsignet være vor Fader Davids Rige, som kommer, Hosanna i det højeste!"
“Mai albarka ne mulkin nan mai zuwa na mahaifinmu Dawuda!” “Hosanna a can cikin samaniya!”
11 Og han gik ind i Jerusalem, i Helligdommen, og da han havde beset alt, gik han, da det allerede var Aftenstid, ud til Bethania med de tolv.
Yesu ya shiga Urushalima ya kuma tafi filin haikali. Ya dudduba kome duka, amma da yake yamma ta yi, sai ya tafi Betani tare da Sha Biyun.
12 Og den følgende Dag; da de gik ud fra Bethania, blev han hungrig.
Kashegari, da suke barin Betani, Yesu kuwa ya ji yunwa.
13 Og da han så et Figentræ langt borte, som havde Blade, gik han derhen, om han måske kunde finde noget derpå, og da han kom til det, fandt han intet uden Blade; thi det var ikke Figentid.
Da ya hangi wani itacen ɓaure mai ganye, sai ya je domin yă ga ko yana da’ya’ya. Amma da ya kai can, bai tarar da kome ba sai ganye, domin ba lokacin’ya’yan ɓaure ba ne.
14 Og han tog til Orde og sagde til det: "Aldrig i Evighed skal nogen mere spise Frugt af dig!" Og hans Disciple hørte det. (aiōn )
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn )
15 Og de komme til Jerusalem; og han gik ind i Helligdommen og begyndte at uddrive dem, som solgte og købte i Helligdommen, og han væltede Vekselerernes Borde og Duekræmmernes Stole.
Da suka kai Urushalima, sai Yesu ya shiga filin haikalin, ya fara korar waɗanda suke saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur na masu musayar kuɗi, da kujerun masu sayar da tattabaru,
16 Og han tilstedte ikke, at nogen bar nogen Ting igennem Helligdommen.
ya kuma hana kowa yă ratsa da a filin haikali ɗauke da kayan ciniki.
17 Og han lærte og sagde til dem: "Er der ikke skrevet, at mit Hus skal kaldes et Bedehus for alle Folkeslagene? Men I have gjort det til en Røverkule."
Da yake koya musu, sai ya ce, “Ashe, ba a rubuce yake ba cewa, ‘Za a kira gidana, gidan addu’a na dukan al’ummai ba’? Amma ga shi kun mai da shi ‘kogon’yan fashi.’”
18 Og Ypperstepræsterne og de skriftkloge hørte det, og de søgte, hvorledes de kunde slå ham ihjel; thi de frygtede for ham, eftersom hele Skaren blev slagen af, Forundring over hans Lære.
Manyan firistoci da malaman dokoki suka ji wannan, sai suka fara neman hanyar da za su kashe shi, gama suna jin tsoronsa, saboda dukan taron suna mamakin koyarwarsa.
19 Og da det blev Aften, gik han uden for Staden.
Da yamma ta yi, sai Yesu da almajiransa suka bar garin.
20 Og da de om Morgenen gik forbi, så de, at Figentræet var visnet fra Roden af.
Da safe, da suke wucewa, sai suka ga itacen ɓauren nan ya yanƙwane tun daga saiwarsa.
21 Og Peter kom det i Hu og siger til ham; "Rabbi! se, Figentræet, som du forbandede, er visnet."
Bitrus ya tuna, sai ya ce wa Yesu, “Rabbi, duba! Itacen ɓauren nan da ka la’anta, ya yanƙwane!”
22 Og Jesus svarede og siger til dem: "Haver Tro til Gud!
Yesu ya amsa ya ce, “Ku gaskata da Allah.
23 Sandelig, siger jeg eder, den, som siger til dette Bjerg: Løft dig op og; kast dig i Havet, og ikke tvivler i sit Hjerte, men tror, at det sker, som han siger, ham skal det ske.
Gaskiya nake gaya muku, in wani ya ce wa dutsen nan, ‘Je ka, ka fāɗa cikin teku,’ bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata cewa, abin da ya faɗa zai faru, haka kuwa za a yi masa.
24 Derfor siger jeg eder: Alt, hvad I bede om og begære, tror, at I have fået det, så skal det ske eder.
Saboda haka, ina faɗa muku, duk abin da kuka roƙa cikin addu’a, ku gaskata kun riga kun karɓa, zai kuwa zama naku.
25 Og når I stå og bede, da forlader, dersom I have noget imod nogen, for at også eders Fader, som er i Himlene, må forlade eder eders Overtrædelser.
A duk lokacin da kuke tsaye cikin addu’a, in kuna riƙe da wani mutum a zuciyarku, ku gafarta masa, domin Ubanku da yake sama shi ma yă gafarta muku zunubanku.”
26 Men dersom I ikke forlade, skal eders Fader, som er i Himlene, ej heller forlade eders Overtrædelser"
27 Og de komme atter til Jerusalem; og medens han gik omkring i Helligdommen, komme Ypperstepræsterne og de skriftkloge og de Ældste hen til ham.
Suka sāke dawowa cikin Urushalima. Da Yesu yana tafiya a filin haikali, sai manyan firistoci, malaman dokoki da kuma dattawa suka zo wurinsa.
28 Og de sagde til ham: "Af hvad Magt gør du disse Ting? eller hvem har givet dig denne Magt til at gøre disse Ting?"
Suka tambaye, shi suka ce, “Da wane iko kake yin waɗannan abubuwa? Wa kuma ya ba ka ikon yin wannan?”
29 Men Jesus sagde til dem: "Jeg vil spørge eder om een Ting, og svarer mig derpå, så vil jeg sige eder, af hvad Magt jeg gør disse Ting.
Yesu ya ce, “Zan yi muku tambaya guda. Ku ba ni amsa, ni kuma zan gaya muku, ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
30 Johannes's Dåb, var den fra Himmelen eller fra Mennesker? Svarer mig!"
Baftismar Yohanna, daga sama ce, ko daga mutane? Ku faɗa mini!”
31 Og de tænkte ved sig selv og sagde: "Sige vi: Fra Himmelen, da vil han sige, hvorfor troede I ham da ikke?
Sai suka tattauna a junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai ce, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
32 Men sige vi: Fra Mennesker" så frygtede de for Folket; thi alle holdt for, at Johannes virkelig var en Profet.
In kuma muka ce, ‘Daga wurin mutane ne’; suna jin tsoron mutane, don kowa ya ɗauka cewa, Yohanna, annabi ne na gaskiya.”
33 Og de svare og sige til Jesus: "Vi vide det ikke." Og Jesus siger til dem: "Så siger jeg eder ikke heller, af hvad Magt jeg gør disse Ting."
Saboda haka, suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Yesu ya ce, “To, ni ma ba zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa ba.”