< Job 4 >

1 Så tog Temaniten Elifaz til Orde og sagde:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 Ærgrer det dig, om man taler til dig? Men hvem kan her være tavs?
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Du har selv talt mange til Rette og styrket de slappe Hænder,
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 dine Ord holdt den segnende oppe, vaklende Knæ gav du Kraft.
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 Men nu det gælder dig selv, så taber du Modet, nu det rammer dig selv, er du slaget af Skræk!
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 Er ikke din Gudsfrygt din Tillid, din fromme Færd dit Håb?
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 Tænk efter! Hvem gik uskyldig til Grunde, hvor gik retsindige under?
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Men det har jeg set: Hvo Uret pløjer og sår Fortræd, de høster det selv.
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 For Guds Ånd går de til Grunde, for hans Vredes Pust går de til.
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Løvens Brøl og Vilddyrets Glam Ungløvernes Tænder slås ud;
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 Løven omkommer af Mangel på Rov, og Løveungerne spredes.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Der sneg sig til mig et Ord mit Øre opfanged dets Hvisken
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 i Nattesynernes Tanker, da Dvale sank over Mennesker;
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 Angst og Skælven kom over mig, alle mine Ledemod skjalv;
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 et Pust strøg over mit Ansigt, Hårene rejste sig på min Krop.
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 Så stod det stille! Jeg sansed ikke, hvordan det så ud; en Skikkelse stod for mit Øje, jeg hørte en hviskende Stemme:
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 "Har et Menneske Ret for Gud, mon en Mand er ren for sin Skaber?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 End ikke sine Tjenere tror han, hos sine Engle finder han Fejl,
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 endsige hos dem, der bor i en Hytte af Ler og har deres Grundvold i Støvet!
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 De knuses ligesom Møl, imellem Morgen og Aften, de sønderslås uden at ænses, for evigt går de til Grunde.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Rives ej deres Teltreb ud? De dør, men ikke i Visdom."
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’

< Job 4 >