< Job 25 >

1 Så tog Sjuhiten Bildad til Orde og sagde:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 "Hos ham er der Vælde og Rædsel, han skaber Fred i sin høje Bolig.
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3 Er der mon Tal på hans Skarer? Mod hvem står ikke hans Baghold op?
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4 Hvor kan en Mand have Ret imod Gud, hvor kan en kvindefødt være ren?
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5 Selv Månen er ikke klar i hans Øjne og Stjernerne ikke rene
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6 endsige en Mand, det Kryb, et Menneskebarn, den Orm!
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”

< Job 25 >