< Job 18 >

1 Så tog Sjuhiten Bildad til Orde og sagde:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 "Så gør dog en Ende på dine Ord, kom til Fornuft og lad os tale!
“Yaushe za ka gama maganganun nan? Ka dawo da hankalinka sa’an nan za mu iya yin magana.
3 Hvi skal vi regnes for Kvæg og stå som umælende i dine Øjne?
Don me muke kamar shanu a wurinka, ka ɗauke mu mutanen wofi?
4 Du, som i Vrede sønderslider din Sjæl, skal for din Skyld Jorden blive øde og Klippen flyttes fra sit Sted?
Kai da ka yayyage kanka don haushi, za a yashe duniya saboda kai ne? Ko kuma duwatsu za su matsa daga wurinsu?
5 Nej, den gudløses Lys bliver slukt, hans Ildslue giver ej Lys;
“An kashe fitilar mugu; harshen wutarsa ya daina ci.
6 Lyset i hans Telt går ud, og hans Lampe slukkes for ham;
Wutar cikin tentinsa ta zama duhu; fitilar da take kusa da shi ta mutu.
7 hans kraftige Skridt bliver korte, han falder for eget Råd;
Ƙarfin takawarsa ya ragu; dabararsa ta ja fāɗuwarsa.
8 thi hans Fod drives ind i Nettet, på Fletværk vandrer han frem,
Ƙafafunsa sun kai shi cikin raga, yana ta yawo a cikin ragar.
9 Fælden griber om Hælen, Garnet holder ham fast;
Tarko ya kama ɗiɗɗigensa; tarko ya riƙe shi kam.
10 Snaren er skjult i Jorden for ham og Saksen på hans Sti;
An ɓoye masa igiya da za tă zarge shi a ƙasa; an sa masa tarko a kan hanyar da zai bi.
11 Rædsler skræmmer ham alle Vegne og kyser ham Skridt for Skridt:
Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe yana bin shi duk inda ya je.
12 Ulykken hungrer efter ham, Undergang lurer på hans Fald:
Masifa tana jiransa; bala’i yana shirye yă fāɗa masa a lokacin da zai fāɗi.
13 Dødens førstefødte æder hans Lemmer, æder hans Legemes Lemmer;
Ya cinye wani sashe na gaɓar jikinsa; ɗan fari na mutuwa ya cinye ƙafafunsa.
14 han rives bort fra sit Telt, sin Fortrøstning; den styrer hans Skridt til Rædslernes Konge;
An yage shi daga zaman lafiyar da yake yi a cikin tentinsa aka sa shi tsoro sosai.
15 i hans Telt har Undergang hjemme, Svovl strøs ud på hans Bolig;
Wuta ta cinye tentinsa; farar wuta ta rufe wurin da yake zama.
16 nedentil tørrer hans Rødder, oventil visner hans Grene;
Jijiyoyinsa sun bushe a ƙasa rassansa sun mutu a sama.
17 hans Minde svinder fra Jord, på Gaden nævnes ikke hans Navn;
An manta da shi a duniya; ba wanda yake ƙara tunawa da shi.
18 man støder ham ud fra Lys i Mørket og driver ham bort fra Jorderig;
An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu, an kore shi daga duniya.
19 i sit Folk har han ikke Afkom og Æt, i hans Hjem er der ingen tilbage;
Ba shi da’ya’ya ko zuriya cikin mutanensa, ba sauran wanda yake a raye a wurin da ya taɓa zama.
20 de i Vester stivner ved hans Skæbnedag, de i Øst bliver slagne af Rædsel.
Mutanen Yamma suna mamakin abin da ya faru da shi; tsoro ya kama mutanen gabas.
21 Ja, således går det den lovløses Bolig, dens Hjem, der ej kender Gud!
Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake, haka wurin zaman wanda bai san Allah ba yake.”

< Job 18 >