< Hebræerne 1 >

1 Efter at Gud fordum havde talt mange Gange og på mange Måder, til Fædrene ved Profeterne,
A zamanin da, Allah ya yi wa kakanin kakanninmu magana ta hanyoyi ma su yawa iri iri, ta bakin annabawa.
2 så har han ved Slutningen af disse Dage talt til os ved sin Søn, hvem han har sat til Arving af alle Ting, ved hvem han også har skabt Verden; (aiōn g165)
Amma a zamanin nan na karshe, ya yi mana magana ta wurin Dansa, wanda ya sa magajin kome, wanda ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
3 han, som - efterdi han er hans Herligheds Glans og hans Væsens udtrykte Billede og bærer alle Ting med sin Krafts Ord - efter at have gjort Renselse fra Synderne har sat sig ved Majestætens højre Hånd i det høje,
Shi ne hasken daukakar Allah, ainihin kamanin zatinsa. Ya na rike da dukkan abubuwa ta ikon kalmarsa. Bayan da ya tsarkake zunubanmu, sai ya zauna a hannun dama na madaukaki a can sama.
4 idet han er bleven så meget ypperligere end Englene, som han har arvet et herligere Navn fremfor dem.
Ta haka ya ke da fifiko a kan mala'iku, kamar yadda sunansa da ya gada yake da fifiko nesa a kan nasu.
5 Thi til hvilken af Englene sagde han nogen Sinde: "Du er min Søn, jeg har født dig i Dag"? og fremdeles: "Jeg skal være ham en Fader, og han skal være mig en Søn"?
Domin kuwa wanene a cikin mala'iku Allah ya taba cewa, “Kai Da na ne, yau na zama Uba a gare ka?'' kuma, “Zan kasance Uba a gareshi, shi kuma, zai kasance Da a gare ni?''
6 Og når han atter indfører den førstefødte i Verden, hedder det: "Og alle Guds Engle skulle tilbede ham".
Kuma, da Allah ya kawo magaji a duniya, sai ya ce, “Dukan mala'ikun Allah su yi masa sujada.”
7 Og om Englene hedder det: "Han gør sine Engle til Vinde og sine Tjenere til Ildslue";
A game da mala'iku kuma sai ya ce, “yakan mai da mala'ikunsa ruhohi, masu hidimarsa kuma harsunan wuta.
8 men om Sønnen: "Din Trone, o Gud! står i al Evighed, og Rettens Kongestav er dit Riges Kongestav. (aiōn g165)
A game da Dan, ya ce “kursiyinka, ya Allah, na har abada abadin ne. Sandar sarautarka sanda ce ta tsantsar gaskiya. (aiōn g165)
9 Du elskede Retfærdighed og hadede Lovløshed, derfor har Gud, din Gud, salvet dig med Glædens Olie fremfor dine Medbrødre".
Ka kaunaci aikin adalci, ka ki aikin sabo. Saboda haka Allah, wato Allahnka, ya shafe ka da man farin ciki fiye da tsararrakinka.”
10 Og: "Du, Herre! har i Begyndelsen grundfæstet Jorden, og Himlene ere dine Hænders Gerninger.
“Tun farko, Ubangiji, kai ne ka hallici duniya. Sammai kuma aikin hannayenka ne.
11 De skulle forgå, men du bliver; og de skulle til Hobe ældes som et Klædebon,
Za su hallaka, amma kai madawwami ne. Duk za su tsufa kamar tufafi.
12 ja, som et Klæde skal du sammenrulle dem, og de skulle omskiftes; men du er den samme, og dine År skulle ikke få Ende".
Za ka nade su kamar mayafi, za su kuma sauya, amma kai kana nan ba sakewa, Har abada shekarunka ba za su kare ba.”
13 Men til hvilken af Englene sagde han nogen Sinde: "Sæt dig ved min højre Hånd, indtil jeg får lagt dine Fjender som en Skammel for dine Fødder"?
Amma wanene a cikin mala'ikun Allah ya taba cewa, “Zauna a hannun dama na, sai na sa makiyanka a karkashin kafafunka?''
14 Ere de ikke alle tjenende Ånder, som udsendes til Hjælp for deres Skyld, der skulle arve Frelse?
Ashe, ba dukkan mala'iku bane ruhohi, wadanda Allah yakan aika, don su yi wa wadanda za su gaji ceto hidima?

< Hebræerne 1 >