< 1 Mosebog 11 >

1 Hele Menneskeheden havde eet Tungemål og samme Sprog.
To, a lokacin, yaren mutanen duniya ɗaya ne, maganarsu kuma ɗaya ce.
2 Da de nu drog østerpå, traf de på en Dal i Sinear, og der slog de sig ned.
Yayinda mutane suke ta yin ƙaura zuwa gabas, sai suka sami fili a Shinar, suka zauna a can.
3 Da sagde de til hverandre: "Kom, lad os stryge Teglsten og brænde dem godt!" De brugte nemlig Tegl som Sten og Jordbeg som Kalk.
Suka ce wa juna, “Ku zo, mu yi tubula, mu gasa su sosai.” Suka yi amfani da tubula a maimakon duwatsu, kwalta kuma a maimakon laka.
4 Derpå sagde de: "Kom, lad os bygge os en By og et Tårn, hvis Top når til Himmelen, og skabe os et Navn, for at vi ikke skal spredes ud over hele Jorden!"
Sa’an nan suka ce, “Ku zo, mu gina wa kanmu birni da hasumiyar da za tă kai har sammai, domin mu yi wa kanmu suna, don kada mu warwatsu ko’ina a doron ƙasa.”
5 Men HERREN steg ned for at se Byen og Tårnet, som Menneskebørnene byggede,
Sai Ubangiji ya sauko don yă ga birni da kuma hasumiyar da mutanen suke gini.
6 og han sagde: "Se, de er eet Folk og har alle eet Tungemål; og når de nu først er begyndt således, er intet, som de sætter sig for, umuligt for dem;
Ubangiji ya ce, “Ga su, su jama’a ɗaya ce, su duka kuwa harshensu guda ne. Wannan kuwa masomi ne kawai na abin da za su iya yi, babu kuma abin da suka yi shirya yi da ba za su iya yi ba.
7 lad os derfor stige ned og forvirre deres Tungemål der, så de ikke forstår hverandres Tungemål!"
Zo, mu sauka, mu rikitar da harshensu don kada su fahimci juna.”
8 Da spredte HERREN dem fra det Sted ud over hele Jorden, og de opgav at bygge Byen.
Saboda haka Ubangiji ya watsar da su daga wurin zuwa ko’ina a doron ƙasa, suka kuwa daina gina birnin.
9 Derfor kaldte man den Babel, thi der forvirrede HERREN al Jordens Tungemål, og derfra spredte HERREN dem ud over hele Jorden.
Shi ya sa aka kira birnin Babel, domin a can ne Ubangiji ya rikitar da harshen dukan duniya. Daga can Ubangiji ya watsar da su ko’ina a doron ƙasa.
10 Dette er Sems Slægtebog. Da Sem var 100 År gammel, avlede han Arpaksjad, to År efter Vandfloden;
Wannan shi ne labarin Shem. Shekara biyu bayan ambaliya, sa’ad da Shem ya yi shekara 100, sai ya haifi Arfakshad.
11 og efter at Sem havde avlet Arpaksjad, levede han 500 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Arfakshad, Shem ya yi shekara 500, ya haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
12 Da Atpaksjad havde levet 35 År, avlede han Sjela;
Sa’ad da Arfakshad ya yi shekara 35, sai ya haifi Shela.
13 og efter at Arpaksjad havde avlet Sjela, levede han 403 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Shela kuwa, Arfakshad ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
14 Da Sjela havde levet 30 År, avlede han Eber;
Sa’ad da Shela ya yi shekaru 30, sai ya haifi Eber.
15 og efter at Sjela havde avlet Eber, levede han 403 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Eber, Shela ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
16 Da Eber havde levet 34 År, avlede han Peleg;
Sa’ad da Eber ya yi shekaru 34, sai ya haifi Feleg.
17 og efter at Eber havde avlet Peleg, levede han 430 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Feleg, Eber ya yi shekara 430, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
18 Da Peleg havde levet 30 År, avlede han Re'u;
Sa’ad da Feleg ya yi shekaru 30, sai ya haifi Reyu.
19 og efter at Peleg havde avlet Re'u, levede han 209 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Reyu, Feleg ya yi shekara 209, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
20 Da Re'u havde levet 32 År, avlede han Serug;
Sa’ad da Reyu ya yi shekaru 32, sai ya haifi Serug.
21 og efter at Re'u havde avlet Serug, levede han 207 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Serug, Reyu ya yi shekara 207, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
22 Da Serug havde levet 30 År, avlede han Nakor;
Sa’ad da Serug ya yi shekaru 30, sai ya haifi Nahor.
23 og efter at Serug havde avlet Nakor, levede han 200 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Nahor, Serug ya yi shekara 200, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
24 Da Nakor havde levet 29 År, avlede han Tara;
Sa’ad da Nahor ya yi shekaru 29, sai ya haifi Tera.
25 og efter at Nakor havde avlet Tara, levede han 119 År og avlede Sønner og Døtre.
Bayan ya haifi Tera, Nahor ya yi shekara 119, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
26 Da Tara havde levet 70 År, avlede han Abram, Nakor og Haran.
Bayan Tera ya yi shekaru 70, sai ya haifi Abram, Nahor da Haran.
27 Dette er Taras Slægtebog. Tara avlede Abram, Nako og Haran. Haran avlede Lot.
Wannan ita ce zuriyar Tera. Tera ya haifi Abram, Nahor da Haran. Haran kuma ya haifi Lot.
28 Haran døde i sin Fader Taras Levetid i sin Hjemstavn i Ur Kasdim.
Yayinda mahaifinsa Tera yana da rai, Haran ya rasu a Ur ta Kaldiyawa, a ƙasar haihuwarsa.
29 Abram og Nakor tog sig Hustruer; Abrams Hustru hed Saraj, Nakors Milka, en Datter af Haran, Milkas og Jiskas Fader.
Abram da Nahor suka yi aure. Sunan matar Abram, Saira ne, sunan matar Nahor kuwa Milka; ita’yar Haran ce, mahaifin Milka da Iska.
30 Men Saraj var ufrugtbar og havde ingen Børn.
Saira kuwa bakararriya ce, ba ta da yara.
31 Tara tog sin Søn Abram, sin Sønnesøn Lot, Harans Søn, og sin Sønnekone Saraj, hans Søn Abrams Hustru, og førte dem fra Ur Kasdim for at begive sig til Kana'ans Land; men da de kom til Karan, slog de sig ned der.
Tera ya ɗauki ɗansa Abraham, jikansa Lot ɗan Haran, da surukarsa Saira, matar Abram, tare kuwa suka bar Ur ta Kaldiyawa, don su tafi Kan’ana. Amma sa’ad da suka zo Haran sai suka zauna a can.
32 Taras Levetid var 205 År; og Tara døde i Karan.
Tera yi shekaru 205, ya kuma mutu a Haran.

< 1 Mosebog 11 >