< Ezra 10 >

1 Medens Ezra nu under Bøn og Syndsbekendelse grædende kastede sig ned foran Guds Hus, samlede en stor Skare Israeliter sig om ham, både Mænd, Kvinder og Børn, thi Folket græd heftigt.
Yayinda Ezra yake addu’a, yake kuma furta laifi, yana kuka, yana a durƙushe da kansa ƙasa a gaban gidan Allah, sai babban taron jama’ar Isra’ilawa, maza, mata da yara, suka taru a wurinsa. Su ma suka yi kuka mai zafi.
2 Derpå tog Sjekanja, Jehiels Søn, af Elams Efterkommere til Orde og sagde til Ezra: Vi har været froløse mod vor Gud ved at hjemføre fremmede Kvinder af Hedningerne i Landet. Men trods alt er der endnu Håb for Israel.
Sai Shekaniya ɗan Yehiyel, daga zuriyar Elam ya ce wa Ezra, “Mun yi wa Allah rashin aminci ta wurin yin auratayya da maƙwabtanmu, amma duk da haka bai yashe mutanen Isra’ila ba.
3 Lad os slutte Pagt for vor Gud om at sbille os af med alle vore fremmede Kvinder og deres Børn efter min Herres Bestemmelse og deres, som bæver for Guds Bud, og lad der blive handlet efter Loven!
Yanzu bari mu yi alkawari da Allahnmu, mu kori matan da yaransu bisa ga abin da ranka yă daɗe da sauran shugabannin da kuke girmama umarnin Allah kuka shawarce mu, bari mu yi haka bisa ga doka.
4 Stå op, thi det er dig, der skal tage dig af Sagen, og vi vil stå dig bi; vær frimodig og tag fat!
Sai ka tashi, gama wannan hakkinka ne, za mu ba ka goyon baya. Saboda haka ka yi ƙarfin hali ka aikata shi.”
5 Da stod Ezra op og tog Præsternes, Leviternes og hele Israels Øverster i Ed på, at de vilde handle således, og de aflagde Eden.
Sai Ezra ya tashi ya sa firistoci da suke shugabanni, da Lawiyawa, da dukan mutanen Isra’ila su rantse, cewa za su yi abin da aka ce. Sai suka yi rantsuwar.
6 Derpå rejste Ezra sig fra Pladsen foran Guds Hus og begav sig til Johanans, Eljasjibs Søns, Kammer, hvor han tilbragte Natten; han hverken spiste eller drak, fordi han græmmede sig over Troløsheden hos dem, der havde været i Landflygtighed.
Sa’an nan Ezra ya tashi daga gidan Allah ya tafi gidan Yehohanan ɗan Eliyashib, a can ma bai ci wani abu ba, bai sha ruwa ba domin ya ci gaba da yin baƙin cikin rashin aminci na waɗanda suka dawo daga bauta.
7 Derpå lod man kundgøre i Juda og Jerusalem forætlle dem, der havde været i Landflygtighed, at de skulde give Møde i Jerusalem;
Aka yi shela a duk fāɗin Yahuda da Urushalima cewa dukan waɗanda suka dawo daga bauta su tattaru a Urushalima.
8 og enhver, som ikke indfandt sig Tredjedagen derefter ifølge Øversternes og de Ældstes Bestemmelse, al hans Ejendom skulde der lægges Band på, og han selv skulde udelukkes fra deres Forsamling, der havde været i Landflygtighed.
Duk wanda bai zo a cikin kwana uku ba, za a washe shi, a kuma ware shi daga jama’ar da suka dawo daga bauta. Haka shugabanni da dattawa suka zartar.
9 Så samledes alle Mænd af Juda og Benjamin på Tredjedagen i Jerusalem; det var den tyvende Dag i den niende Måned; og alt Folket stillede sig op på den åbne Plads ved Guds Hus, skælvende både for Sagens Skyld og som Følge af Regnskyllene.
A cikin kwana uku duk mutanen Yahuda da na Benyamin suka taru a Urushalima. A ranar ashirin ga watan tara, dukan mutanen suka zauna a dandali a gaban gidan Allah cike da ɓacin rai saboda abin da ya faru da kuma ruwan da aka yi.
10 Derpå stod Præsten Ezra op og sagde til dem: "I har forbrudt eder ved at hjemføre fremmede Kvinder og således øget Israels Syndeskyld;
Sai Ezra firist ya miƙe tsaye ya yi musu magana ya ce, “Kun yi rashin aminci; kun aure mata baƙi, ta haka kuka ƙara kan zunubin Isra’ila.
11 så bekend da nu eders Synd for HERREN, eders Fædres Gud, og gør hans Vilje; skil eder ud fra Hedningerne i Landet og fra de fremmede Kvinder!"
Yanzu sai ku furta zunubanku ga Ubangiji, Allahn kakanninku, ku kuma yi nufinsa. Ku raba kanku da mutanen da suke kewaye da ku, ku kuma rabu da baƙin mata.”
12 Og hele Forsamlingen svarede med høj Røst: "Som du siger, bør vi gøre!
Mutanen kuwa suka tā da murya da ƙarfi suka ce, “Gaskiya ka faɗa, dole mu yi yadda ka ce,
13 Men Folket er talrigt, og det er Vinterregnens Tid, så vi kan ikke blive stående her ude; og Sagen kan heller ikke afgøres på en Dag eller to, da vi har forbrudt os højligen her.
Amma akwai mutane da yawa, kuma lokacin damina ne; saboda haka ba za mu iya tsayawa a waje ba. Ban da haka ma, aikin nan ba na kwana ɗaya ko biyu ba ne, domin ba ƙaramin laifi muka yi ba.
14 Lad derfor Øversterne for hele vor Forsamling give Møde og lad alle dem, der i vore Byer har hjemført fremmede Kvinder, indfinde sig til en fastsat Tid, ledsaget af de enkelte Byers Ældste og Dommere, for at vi kan blive friet fra vor Guds Vrede i denne Sag!
Bari shugabanninmu su yi wani abu a madadin mutane duka, sa’an nan sai duk wanda ya san ya auri baƙuwar mace a garuruwanmu, sai yă zo nan a lokacin da aka shirya tare da dattawa da alƙalan kowane gari, har sai Allah ya huce fushinsa mai zafi da yake kanmu.”
15 Kun Jonatan, Asa'els Søn, og Jazeja, Tikvas Søn, satte sig derimod med Støtte fra Mesjullam og Leviten Sjabbetaj.
Yonatan ɗan Asahel, da Yazehiya ɗan Tikba su ne kaɗai ba su yarda da wannan shirin ba, sai Meshullam da Shabbetai Balawe kuma suka goyi bayansu.
16 Men de, der havde været i Landflygtighed, handlede derefter; og Præsten Ezra udvalgte sig nogle Mænd, Overhovederne for de enkelte Fædrenehuse, alle med Navns Nævnelse. Disse holdt da Møde den første Dag i den tiende Måned for at undersøge Sagen,
Sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi yadda aka zartar. Ezra firist ya zaɓi mutane waɗanda su ne shugabannin iyalai, ɗaya daga kowane sashe, aka rubuta sunan kowannensu. A ranar ɗaya ga watan goma kuwa suka zauna don su yi binciken waɗannan abubuwa.
17 og de var færdige med alle de Mænd, som havde hjemført fremmede Kvinder, til den første Dag i den første Måned.
A rana ta farko ga watan farko, suka gama da bincike duk waɗanda suka auri baƙin mata.
18 Blandt Præsterne fandtes følgende, der havde hjemført fremmede Kvinder: Af Jesuas, Jozadaks Søns, Efterkommere og hans Brødre Ma'aseja, Eliezer, Jarib og Gedalja;
A cikin zuriyar firistoci, ga waɗanda suka auri mata baƙi. Daga zuriyar Yeshuwa ɗan Yozadak da’yan’uwansa, akwai Ma’asehiya, da Eliyezer, da Yarib, da Gedaliya.
19 disse gav deres Hånd på at ville sende deres Hustruer bort, og deres Skyldoffer var en Væder for deres Syndeskyld.
(Su ne suka miƙa hannuwansu suka nuna sun yarda su kori matansu baƙi, kowannensu kuma ya ba da rago daga cikin garkensa don a miƙa hadaya don zunubi.)
20 Af Immers Efterkommere: Hanani og Zebadja.
Daga zuriyar Immer, akwai Hanani da Zebadiya.
21 Af Harims Efterkommere: Ma'aseja, Elija, Sjemaja, Jehiel og Uzzija.
Daga zuriyar Harim, akwai Ma’asehiya, Iliya, Shemahiya, Yehiyel da Uzziya.
22 Af Pasjhurs Efterkommere: Eljoenaj, Ma'aseja, Jisjmael, Netan'el, Jozabad og El'asa.
Daga zuriyar Fashhur, akwai Eliyohenai, Ma’asehiya, Ishmayel, Netanel, Yozabad da Eleyasa.
23 Af Leviterne: Jozabad, Sjim'i. Kelaja, det er Kelita, Petaja, Juda og Eliezer.
Cikin Lawiyawa, akwai Yozabad, Shimeyi, Kelaya (wato, Kelita), Fetahahiya, Yahuda, Eliyezer.
24 Af Tempelsangerne: Eljasjib og Zakkur. Af Dørvogterne Sjallum, Telem og Uri.
Daga mawaƙa, akwai Eliyashib. Daga masu tsaron ƙofofin haikali, akwai Shallum, Telem da Uri.
25 Af Israel: Af Par'osj's Efterkommere: Ramja, Jizzija, Malkija, Mijjamin, El'azar, Malkija og Benaja.
Ga sunayen sauran mutanen Isra’ilan da suke da wannan laifi. Daga zuriyar Farosh, akwai Ramiya, da Izziya, Malkiya, Miyamin, Eleyazar, Malkiya da Benahiya.
26 Af Elams Efterkommere: Mattanja, Zekarja, Jehiel, Abdi, Jeremot og Elija.
Daga zuriyar Elam, akwai Mattaniya, Zakariya, Yehiyel, Abdi, Yeremot, da Iliya.
27 Af Zattus Efterkommere: Eljoenaj, Eljasjib, Mattanja, Jeremot, Zabad og Aziza.
Daga iyalin Zattu, akwai Eliyohenai, Eliyashib, Mattaniya Yeremot da Zabad da Aziza.
28 Af Bebajs Efterkommere: Johanan, Hananja, Zabbaj og Atlaj.
Daga zuriyar Bebai, akwai Yehohanan, Hananiya, Zabbai, da Atlai.
29 Af Banis Efterkommere: Mesjullam, Malluk, Adaja, Jasjub, Sjeal og Ramot.
Daga zuriyar Bani, akwai Meshullam, Malluk, Adahiya, Yashub, Sheyal, da Ramot.
30 Af Pahat-Moabs Efterkommere: Adna, Kelal, Benaja, Ma'aseja, Mattanja, Bezal'el, Binnuj og Menassje.
Daga zuriyar Fahat-Mowab, akwai Adna, Kelal, Benahiya, Ma’asehiya, Mattaniya, Bezalel, Binnuyi, da Manasse.
31 Af Harims Efterkommere: Eliezer, Jissjija, Malkija, Sjemaja, Sjim'on,
Daga zuriyar Harim, akwai Eliyezer, Isshiya, Malkiya, Shemahiya, Simeyon,
32 Binjamin, Malluk og Sjemarja.
Benyamin, Malluk da Shemariya.
33 Af Hasjums Efterkommere: Mattenaj, Mattatta, Zabad, Elifelef, Jeremaj, Menassje og Sjim'i.
Daga zuriyar Hashum, akwai Mattenai, da Mattatta, Zabad, Elifelet, Irmai, Manasse, da Shimeyi.
34 Af Banis Efterkommere: Ma'adaj, Amram, Uel,
Daga zuriyar Bani, akwai Ma’adai, Amram, Yuwel,
35 Benaja, Bedeja, Keluhu,
Benahiya, Bedeya, Keluhi,
36 Vanja, Meremot, Eljasjib,
Baniya, Meremot, Eliyashib,
37 Mattanja, Mattenaj og Ja'asaj.
Mattaniya, Mattenai da Ya’asu.
38 Af Binnujs Efterkommere: Sjim'i,
Daga zuriyar Binnuyi, akwai Shimeyi,
39 Sjelemja, Natan, Adaja,
Shelemiya, Natan, Adahiya,
40 Maknadbaj, Sjasjaj, Sjaraj,
Maknadebai, Shashai, Sharai,
41 Azar'el, Sjelemja, Sjemarja,
Azarel, Shelemiya, da Shemariya,
42 Sjallum, Amarja og Josef.
Shallum da Amariya da Yusuf.
43 Af Nebos Efterkommere: Je'iel, Mattitja, Zabad, Zebina, Jaddaj, Joel og Benaja.
Daga zuriyar Nebo, akwai Yehiyel, Mattitiya, Zabad, Zebina, Yaddai, Yowel da Benahiya.
44 Alle disse havde taget fremmede Kvinder til Ægte, men sendte nu Hustruer og Børn bort.
Dukan waɗannan sun auri baƙin mata, waɗansunsu suna da’ya’ya.

< Ezra 10 >