< Ezekiel 2 >

1 Han sagde til mig: "Menneskesøn stå op på dine fødder så jeg kan tale med dig!"
Ya ce mini, “Ɗan mutum, tashi ka tsaya a ƙafafunka zan kuma yi maka magana.”
2 Og som han talede til mig, kom Ånden i mig og rejste mig på mine Fødder, og jeg hørte ham tale til mig.
Yayinda yake magana, sai Ruhu ya sauko mini ya kuma tā da ni a ƙafafuna, na kuma ji shi yana mini magana.
3 Han sagde: "Menneskesøn! Jeg sender dig til Israeliterne, de genstridige, der har sat sig op imod mig; de og deres Fædre har forbrudt sig imod mig til den Dag i Dag.
Ya ce, “Ɗan mutum, ina aikan ka zuwa ga Isra’ilawa, zuwa ga al’ummar’yan tawayen nan da suka yi mini tayarwa; su da kakanninsu sun yi mini tawaye har yă zuwa yau.
4 Og Sønnerne har stive Ansigter og hårde Hjerter; jeg sender dig til dem, og du skal sige: Så siger den Herre HERREN!
Mutanen da nake aikan ka masu ƙin ji ne da kuma taurinkai. Ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya faɗa.’
5 Hvad enten de hører eller ej - thi de er en genstridig Slægt - skal de kende, at en Profet er kommet iblandt dem.
Kuma ko su ji ko kada su ji, gama su gida ne mai tawaye, za su san cewa akwai annabi a cikinsu.
6 Men du, Menneskesøn frygt ikke for dem og vær ikke ræd for deres Ord, når du færdes mellem Nælder og Tidsler og bor blandt Skorpioner; frygt ikke for deres Ord og vær ikke ræd for deres Ansigter, thi de er en genstridig Slægt.
Kai kuwa, ɗan mutum, kada ka ji tsoro, ko da sarƙaƙƙiya da ƙayayyuwa duk sun kewaye ka kana kuma zama a cikin kunamai. Kada ka ji tsoron abin da za ka faɗa ko ka firgita ta wurinsu, ko da yake su gida ne mai tawaye.
7 Du skal tale mine Ord til dem, hvad enten de hører eller ej, thi de er en genstridig Slægt.
Dole ka yi maganata gare su, ko su ji ko kada su ji, gama su’yan tawaye ne.
8 Og du, Menneskesøn, hør, hvad jeg taler til dig! Vær ikke genstridig som den genstridige Slægt, men luk din Mund op og slug, hvad jeg her giver dig! "
Amma kai, ɗan mutum, ka saurari abin da zan faɗa maka. Kada ka yi tawaye kamar wannan gidan’yan tawaye; ka buɗe bakinka ka kuma ci abin da na ba ka.”
9 Og jeg skuede, og se, en Hånd var udrakt imod mig, og i den lå en Bogrulle;
Sai na duba, na kuma ga hannu ya miƙe zuwa wurina. A cikinsa akwai littafi,
10 og han rullede den op for mig, - og der var skrevet på den både for og bag; og hvad der stod skrevet, var Klage, Suk og Ve.
wanda ya nannaɗe a gabana. A kowane gefensa akwai rubutun kalmomin makoki da kuka da kuma kaito.

< Ezekiel 2 >