< Kolossensern 1 >

1 Paulus, Kristi Jesu Apostel ved Guds Villie, og Broderen Timotheus.
Bulus manzon Almasihu Yesu ta wurin nufin Allah da Timoti dan'uwanmu,
2 til de hellige og troende Brødre i Kristus i Kolossæ: Nåde være med eder og Fred fra Gud vor Fader!
zuwa ga masu bada gaskiya da amintattun 'yan'uwa cikin Almasihu da suke a Kolosi. Bari alheri da salama su kasance tare da ku daga wurin Allah Ubanmu.
3 Vi takke Gud og vor Herres Jesu Kristi Fader altid, når vi bede for eder,
Muna godiya ga Uban Ubangijinmu Yesu Kristi, kuma kullum muna addu'a dominku.
4 da vi have hørt om eders Tro på Kristus Jesus og den Kærlighed, som I have til alle de hellige
Mun ji bangaskiyar ku cikin Almasihu Yesu da kaunar da kuke da ita wa dukan kebabbu ga Allah.
5 på Grund af det Håb, som er henlagt til eder i Himlene, om hvilket I forud have hørt i Evangeliets Sandheds Ord,
Kuna da kaunar nan domin bege na hakika ga abin da aka tanadar maku a sama. Kun riga kun ji game da begen nan na hakika maganar gaskiya da bishara,
6 der er kommet til eder, ligesom det også er i den hele Verden, idet det bærer Frugt og vokser, ligesom det også gør iblandt eder fra den Dag, I hørte og erkendte Guds Nåde i Sandhed,
wanda ta zo maku. Wannan bishara tana ba da yaya tana kuma hayayyafa da kuma girma a cikin dukan duniya. Tana yin haka a cikinku kuma tun ranar da kuka ji ta kun kuma yi koyi game da alherin Allah cikin gaskiya.
7 således som I have lært af Epafras, vor elskede Medtjener som er en tro Kristi Tjener for eder,
Wannan itace bishara kamar yadda kuka koye ta a wurin Abafaras, kaunataccen abokin bautar mu, wanda ke amintacce mai hidimar Almasihu a madadin mu.
8 han, som også gav os eders Kærlighed i Ånden til Kende.
Abafaras ya bayyana mana kaunarku a Ruhu.
9 Derfor have også vi fra den Dag, vi hørte det, ikke ophørt at bede for eder og begære, at I måtte fyldes med Erkendelsen af hans Villie i al Visdom og åndelige Indsigt
Saboda da wannan kauna, tun daga ranar da muka ji haka, ba mu fasa yi maku addu'a ba. Muna ta roko domin ku cika da sanin nufinsa cikin dukan hikima da fahimta ta ruhaniya.
10 til at vandre Herren værdigt, til alt Velbehag, idet I bære Frugt og vokse i al god Gerning ved Erkendelsen af Gud,
Muna ta addu'a domin ku yi tafiya da ta cancanci Ubangiji a kowace hanya da za ta faranta masa rai. Muna ta addu'a cewa za ku ba da 'ya'ya cikin kowanne aikin nagari kuma za ku yi girma cikin sanin Allah.
11 idet I styrkes med al Styrke efter hans Herligheds Kraft til al Udholdenhed og Tålmodighed med Glæde
Muna addu'a ku karfafa a cikin kowanne iyawa bisa ga ikon daukakarsa zuwa ga matukar jimrewa da hakuri.
12 og takke Faderen, som gjorde os dygtige til at have Del i de helliges Arvelod i Lyset,
Muna addu'a za ku yi godiyar farinciki ga Uban, wanda ya sa kuka samu rabo cikin gado na masu bangaskiya cikin haske.
13 han, som friede os ud af Mørkets Magt og satte os over i sin elskede Søns Rige,
Ya kwato mu daga mulkin duhu ya kuma maishe mu ga mulkin kaunataccen Dansa.
14 i hvem vi have Forløsningen, Syndernes Forladelse,
Ta wurin Dan ne muka sami fansa, gafarar zunubai.
15 han, som er den usynlige Guds Billede, al Skabnings førstefødte;
Dan shine surar Allah mara ganuwa. Shine farkon dukan hallitta.
16 thi i ham bleve alle Ting skabte i Himlene og på Jorden, de synlige og de usynlige, være sig Troner eller Herredømmer eller Magter eller Myndigheder. Alle Ting ere skabte ved ham og til ham;
Domin ta wurinsa ne aka halicci dukan abubuwa, wadanda ke sama da wadanda ke duniya, masu ganuwa da marasa ganuwa. Ko kursiyai ko mulkoki ko sarautai ko ikoki, dukan abubuwa shi ya hallice su kuma dominsa.
17 og han er forud for alle Ting, og alle Ting bestå ved ham.
Ya kasance kafin dukan abubuwa, a cikinsa ne kuma komai yake hade.
18 Og han er Legemets Hoved, nemlig Menighedens, han, som er Begyndelsen, førstefødt ud af de døde, for at han skulde blive den ypperste i alle Ting;
Kuma shine kan jikin, ikilisiya. Shine farko da kuma dan fari daga cikin matattu, don haka yana da wuri na fari a cikin dukan abubuwa.
19 thi det behagede Gud, at i ham skulde hele Fylden bo,
Domin Allah ya yi farinciki cewa dukan cikarsa ta kasance a cikinsa,
20 og ved ham at forlige alle Ting med sig, være sig dem på Jorden eller dem i Himlene, idet han stiftede Fred ved hans Kors's Blod.
kuma ya sulhunta kowanne abu zuwa gare shi ta wurin Dan. Allah ya kawo salama ta wurin jinin giciyensa. Allah ya sulhunta duka zuwa gare shi, ko abubuwan da ke duniya ko abubuwan da ke sama.
21 Også eder, som fordum vare fremmedgjorte og fjendske af Sindelag i eders onde Gerninger,
Domin a da ku baki ne ga Allah, kuma makiyansa ne cikin zuciya da cikin mugun ayyuka.
22 har han dog nu forligt i sit Køds Legeme ved Døden for at fremstille eder hellige og ulastelige og ustraffelige for sit Åsyn,
Amma yanzu, ya sulhunta ku ta wurin mutuwarsa ta jiki. Ya yi haka domin ya mika ku tsarkakaku, marasa aibu da marasa abin zargi a gabansa,
23 så sandt I blive i Troen, grundfæstede og faste, uden at lade eder rokke fra Håbet i det Evangelium, som I have hørt, hvilket er blevet prædiket i al Skabningen under Himmelen, og hvis Tjener jeg Paulus er bleven.
idan kuka ci gaba cikin bangaskiya, kafaffu da tsayayyu, marasa kaucewa daga begen ku na hakika na bishara da kuka ji. Wannan itace bishara da aka yi wa kowanne halitaccen taliki a karkashin sama. Wannan itace bishara wadda ni, Bulus, na zama bawa.
24 Nu glæder jeg mig over mine Lidelser for eder, og hvad der fattes i Kristi Trængsler, udfylder jeg i mit Kød for hans Legeme, som er Menigheden,
Yanzu ina murna da wahala ta domin ku. A jikina cika abin da ya rage cikin wahalar Almasihu domin jikinsa wadda itace ikilisiya.
25 hvis Tjener jeg er bleven efter den Guds Husholdning, som blev given mig over for eder, nemlig fuldelig at forkynde Guds Ord,
Saboda wannan ikilisiya na zama bawa, bisa ga haki da Allah ya ba ni domin ku, domin cika sakon Allah.
26 den Hemmelighed, der var skjult igennem alle Tider og Slægter, men nu er bleven åbenbaret for hans hellige, (aiōn g165)
Wannan shine asirin gaskiya da yake a boye shekara da shekaru da zamanai. Amma a yanzu an bayyana shi ga wadanda suka gaskanta da shi. (aiōn g165)
27 hvem Gud vilde tilkendegive, hvilken Rigdom på Herlighed iblandt Hedningerne der ligger i denne Hemmelighed, som er Kristus i eder, Herlighedens Håb,
A gare su ne Allah ya so ya bayyana yalwar daukakar asirin gaskiyarsa a tsakanin al'ummai. Ya nuna Almasihu ne ke cikin ku, tabbacin daukaka mai zuwa.
28 hvem vi forkynde, idet vi påminde hvert Menneske og lære hvert Menneske med al Visdom, for at vi kunne fremstille hvert Menneske som fuldkomment i Kristus;
Wannan shine wanda muke shella. Muna gargadar da kowanne mutum, muna kuma koyar da kowanne mutum tare da dukan hikima, don mu mika kowanne mutum cikakke cikin Almasihu.
29 hvorpå jeg også arbejder, idet jeg kæmper ifølge hans Kraft, som virker mægtigt i mig.
Domin wannan nake aiki da himma bisa ga karfinsa da yake aiki a cikina da iko.

< Kolossensern 1 >