< Apostelenes gerninger 3 >
1 Men Peter og Johannes gik op i Helligdommen ved Bedetimen, den niende Time.
Sa'adda Bitrus da Yahaya suna hanya zuwa haikali a lokacin addu'ar karfe uku.
2 Og en Mand, som var lam fra Moders Liv af, blev båren frem; ham satte de daglig ved den Dør til Helligdommen, som kaldtes den skønne, for at han kunde bede dem, som gik ind i Helligdommen, om Almisse.
Wani mutum, gurgu ne tun daga haihuwa, ana daukar sa kulluyomi zuwa kofar haikali da ake kira Kyakkyawa, domin bara gun mutanen da ke shiga haikalin.
3 Da han så Peter og Johannes, idet de vilde gå ind i Helligdommen, bad han om at få en Almisse.
Da ya ga Bitrus da Yahaya suna shiga haikalin, sai ya roke su sadaka.
4 Da så Peter tillige med Johannes fast på ham og sagde: "Se på os!"
Bitrus da Yahaya kuwa suka zuba masa ido, Bitrus ya ce, ''Ka dube mu.''
5 Og han gav Agt på dem, efterdi han ventede at få noget af dem.
Gurgun nan kuwa ya dube su, yana tsammanin zai sami wani abu a wurin su.
6 Men Peter sagde: "Sølv og Guld ejer jeg ikke, men hvad jeg har, det giver jeg dig: I Jesu Kristi Nazaræerens Navn stå op og gå!"
Amma Bitrus ya ce, “Azurfa da Zinariya ba ni da su, amma abin da nake da shi, zan baka. A cikin sunan Yesu Almasihu Banazare, Yi tafiya''
7 Og han greb ham ved den højre Hånd og rejste ham op.
Bitrus ya kama hannun damarsa, ya daga shi; nan da nan kafafunsa da kashin idon sawayensa suka samu karfi.
8 Men straks bleve hans Ben og Ankler stærke, og han sprang op og stod og gik omkring og gik med dem ind i Helligdommen, hvor han gik omkring og sprang og lovede Gud.
Da gurgun ya yunkura, ya mike tsaye sai ya fara takawa; ya shiga haikali tare da Bitrus da Yahaya, yana takawa, yana tsalle, yana kuma girmama Allah.
9 Og hele Folket så ham gå omkring og love Gud.
Dukan mutane suka gan shi yana tafiya yana kuma yabon Allah.
10 Og de kendte ham som den, der havde siddet ved den skønne Port til Helligdommen for at få Almisse; og de bleve fulde af Rædsel og Forfærdelse over det, som var timedes ham.
Sun lura cewa, shine mutumin da ke zama yana bara a Kyakyawar kofar haikali; sai suka cika da mamaki domin abin da ya faru.
11 Medens han nu holdt fast ved Peter og Johannes, løb alt Folket rædselsslagent sammen om dem i den Søjlegang, som kaldes Salomons.
Yayin da yake rike da Bitrus da Yahaya, dukan jama'a suka matso wurinsu, a gefen dakalin Sulaimanu, suna ta mamaki kwarai.
12 Men da Peter så det, talte han til Folket: "I israelitiske Mænd! Hvorfor undre I eder over dette? eller hvorfor stirre I på os, som om vi af egen Magt eller Gudfrygtighed havde gjort, at han kan gå?
Da Bitrus ya ga haka ya amsa wa jama'ar, “Ya ku mutanen Isra'ila, don me ku ke mamaki?” Don me ku ka zura mana ido, kamar mu ne muka sa shi ya yi tafiya da ikon kanmu ko adalcin mu?
13 Abrahams og Isaks og Jakobs Gud, vore Fædres Gud, har herliggjort sin Tjener" Jesus, hvem I prisgave og fornægtede for Pilatus, da han dømte, at han skulde løslades.
Allah na Ibrahim, da Ishaku, da Yakubu, Allah na iyayenmu ya girmama bawansa Yesu. Shi kuka ki kun kuma bashe shi a gaban Bilatus da ya so ya sake shi.
14 Men I fornægtede den hellige og retfærdige og bade om, at en Morder måtte skænkes eder.
Kuka ki Mai Tsarkin nan, Mai Adalcin, maimakon haka kuka ce a sakkar maku mai kisan kai.
15 Men Livets Fyrste sloge I ihjel, hvem Gud oprejste fra de døde, hvorom vi ere Vidner.
Kun kashe mai ba da rai, wanda Allah ya tayar daga matattu, mu kuwa shaidu ne ga wannan al'amari.
16 Og i Troen på hans Navn har hans Navn styrket denne, hvem I se og kende, og Troen, som virkedes ved ham, har givet denne hans Førlighed i Påsyn af eder alle.
Yanzu, ta bangaskiya ga sunansa - wannan mutum da kuke gani kuma kun san shi - ta wurin wannan sunan ne ya sami karfi. Bangaskiya cikin Yesu ta ba shi cikakkiyar lafiya, a gabanku duka.
17 Og nu, Brødre! jeg ved, at I handlede i Uvidenhed, ligesom også eders Rådsherrer.
Ya ku 'yan'uwa, na san kun yi haka ne cikin rashin sani, yadda shugabaninku suka yi.
18 Men Gud har således fuldbyrdet, hvad han forud forkyndte ved alle Profeternes Mund, at hans Salvede skulde lide.
Amma duk abubuwan da Allah ya fada ta bakin dukan anabawansa, cewa Almasihunsa zai sha wahala, yanzu ya cika.
19 Derfor fatter et andet Sind og vender om, for at eders Synder må blive udslettede, for at Vederkvægelsens Tider må komme fra Herrens Åsyn,
Saboda haka, Ku tuba, ku juyo, domin a shafe zunubanku, domin lokacin sabuntuwa daga wurin Ubangiji ya zo;
20 og han må sende den for eder bestemte Kristus, Jesus,
domin a aiko maku da Almasihu wanda aka kaddara wato, Yesu.
21 hvem Himmelen skal modtage indtil alle Tings Genoprettelses Tider, hvorom Gud har talt ved sine hellige Profeters Mund fra de ældste Dage. (aiōn )
Shine wanda dole sama ta karbe shi har zuwa lokacin komo da dukan abubuwa, game da abubuwan da Allah ya fada tun da ta bakin annabawansa tsarkaka. (aiōn )
22 Moses sagde: "En Profet skal Herren eders Gud oprejse eder af eders Brødre ligesom mig; ham skulle I høre i alt, hvad han end vil tale til eder.
Musa hakika ya ce, 'Ubangiji Allah zai tayar maku da wani annabi kamar ni daga cikin, 'yan'uwanku. Za ku saurari dukan abin da zai fada maku.
23 Men det skal ske, hver Sjæl, som ikke hører den Profet, skal udryddes af Folket."
Zai kasance kowanne mutum da bai saurari annabin nan ba za a kau da shi gabadaya daga cikin mutanensa.'
24 Men også alle Profeterne, fra Samuel af og derefter, så mange som talte, have også forkyndt disse Dage.
I, dukan annabawa tun daga Sama'ila da wadanda suka zo bayansa, sun yi magana sun ambaci wadannan kwanaki.
25 I ere Profeternes Sønner og Sønner af den Pagt, som Gud sluttede med vore Fædre, da han sagde til Abraham: "Og i din Sæd skulle alle Jordens Slægter velsignes."
Kune 'ya'yan annabawa da na alkawari wanda Allah ya yi da kakanninku, yadda ya ce wa Ibrahim, 'Daga zuriyarka dukan al'uman duniya za su sami albarka.'
26 For eder først har Gud oprejst sin Tjener og sendt han for at velsigne eder, når enhver af eder vender om fra sin Ondskab."
Bayan da Allah ya ta da bawansa, a gareku ne ya fara aiko shi, domin ya albarkace ku tawurin juyadda kowannenku daga muguntarsa.”