< Apostelenes gerninger 24 >

1 Men fem Dage derefter drog Ypperstepræsten Ananias ned med nogle Ældste og en Taler, Tertullus, og disse førte Klage for Landshøvdingen imod Paulus.
Bayan kwana biyar sai Ananiyas babban firist ya tafi Kaisariya tare da waɗansu daga cikin dattawa da kuma wani lauya mai suna Tertullus, suka kawo ƙararsu game da Bulus a gaban gwamna.
2 Da han nu var kaldt ind, begyndte Tertullus at anklage ham og sagde:
Sa’ad da aka shigo da Bulus, sai Tertullus ya shiga kai ƙararsa a gaban Felis yana cewa, “Mun daɗe muna zaman lafiya a ƙarƙashinka, hangen nesanka kuma ya kawo gyare-gyare a wannan ƙasa.
3 "At vi ved dig nyde megen Fred, og at Forbedringer i alle Retninger og alle Vegne skaffes dette Folk ved din Omsorg, mægtigste Feliks! det erkende vi med al Taknemmelighed.
Ko’ina da kuma a kowace hanya, ya mafifici Felis, mun amince da wannan da godiya marar iyaka.
4 Men for at jeg ikke skal opholde dig for længe, beder jeg, at du efter din Mildhed vil høre os kortelig.
Amma don kada in ƙara gajiyar da kai, ina roƙonka ka yi haƙuri ka saurari ɗan taƙaitaccen jawabinmu.
5 Vi have nemlig fundet, at denne Mand er en Pest og en Oprørsstifter iblandt alle Jøderne hele Verden over, samt er Fører for Nazaræernes Parti,
“Mun tarar da wannan mutum fitinanne ne, yana tā-da-na-zaune-tsaye a tsakanin Yahudawa ko’ina a duniya. Shi shugaban ɗarikar Nazarawa
6 ja, han har endog forsøgt at vanhellige Helligdommen. Vi grebe ham da også og vilde have dømt ham efter vor Lov.
har ma ya yi ƙoƙari ya ƙazantar da haikali; shi ya sa muka kama shi.
7 Men Krigsøversten Lysias kom til og borttog ham med megen Vold af vore Hænder
8 og bød hans Anklagere komme til dig. Af ham kan du selv, når du undersøger det, erfare alt det, hvorfor vi anklage ham."
Ta wurin bincika shi da kanka za ka gane gaskiyar game da dukan waɗannan zargin da muke kawo a kansa.”
9 Men også Jøderne stemmede i med og påstode, at dette forholdt sig således.
Yahudawa ma suka goyi bayan zargin, suna tabbatar cewa waɗannan abubuwa haka suke.
10 Og Paulus svarede, da Landshøvdingen gav ham et Vink, at han skulde tale: "Efterdi jeg ved, at du i mange År har været Dommer for dette Folk, vil jeg frimodigt forsvare min Sag,
Da gwamna ya yi masa alama yă yi magana, sai Bulus ya amsa ya ce, “Na san cewa ka yi shekaru da yawa kana mulki a wannan ƙasa; saboda haka ina farin ciki in kāre kaina.
11 da du kan forvisse dig om, at det er ikke mere end tolv Dage, siden jeg kom op for at tilbede i Jerusalem.
Da sauƙi za ka iya tabbatar cewa, bai fi kwana goma sha biyu da suka wuce ne na tafi Urushalima, domin yin sujada ba.
12 Og de have ikke fundet mig i Ordveksel med nogen eller i Færd med at vække Folkeopløb, hverken i Helligdommen eller i Synagogerne eller omkring i Staden.
Masu zargina ba su same ni ina gardama da kowa a haikali, ko kuma ina tā da hankalin jama’a a majami’u ko kuwa wani wuri dabam a cikin birni ba.
13 Og de kunne ej heller bevise dig det, som de nu anklage mig for.
Ba kuwa za su iya tabbatar maka ƙarar da suke yi yanzu a kaina ba.
14 Men dette bekender jeg for dig, at jeg efter den Vej, som de kalde et Parti, tjener vor fædrene Gud således, at jeg tror på alt det, som står i Loven, og det, som er skrevet hos Profeterne,
Amma na yarda cewa ina bauta wa Allah na kakanninmu a matsayin mai bin Hanyar da suke kira ɗarika. Na gaskata dukan abin da ya amince da Doka da yake kuma a rubuce cikin Annabawa,
15 og har det Håb til Gud, som også disse selv forvente, at der skal komme en Opstandelse både af retfærdige og af uretfærdige.
ina kuma da irin bege ɗaya ga Allah yadda mutanen nan suke da shi, cewa akwai tashin matattu masu adalci da masu mugunta duka.
16 Derfor øver også jeg mig i altid at have en uskadt Samvittighed for Gud og Menneskene.
Saboda haka, ina ƙoƙari kullum in kasance da lamiri mai tsabta a gaban Allah da mutane.
17 Men efter flere Års Forløb er jeg kommen for at bringe Almisser til mit Folk og Ofre,
“Bayan’yan shekaru da dama da ba na nan, sai na dawo Urushalima don in kawo wa mutanena kyautai saboda matalauta in kuma yi sadaka.
18 hvad de fandt mig i Færd med, da jeg var bleven renset i Helligdommen, og ikke med Opløb og Larm; men det var nogle Jøder fra Asien,
Ni tsarkake ne sa’ad da suka same ni cikin filin haikalin ina yin haka. Babu taro tare da ni, ba kuwa ina tā da hankali ba.
19 og de burde nu være til Stede hos dig og klage, om de have noget på mig at sige.
Amma akwai waɗansu Yahudawa daga lardin Asiya, waɗanda ya kamata suna a nan a gabanka su kawo ƙara in suna da wani a kaina.
20 Eller lad disse her selv sige, hvad Uret de have fundet hos mig, da jeg stod for Rådet,
Ko kuwa waɗannan da suke a nan su faɗi laifin da suka same ni da shi sa’ad da na tsaya a gaban Majalisa,
21 uden det skulde være dette ene Ord, som jeg råbte, da jeg stod iblandt dem: Jeg dømmes i Dag af eder for dødes Opstandelse."
sai ko wannan abu ɗaya kaɗai da na ɗaga murya na faɗi yayinda nake tsaye a gabansu cewa, ‘A game da tashin matattu ake mini shari’a a gabanku yau.’”
22 Nu udsatte Feliks Sagen, da han vidste ret god Besked om Vejen, og sagde: "Når Krigsøversten Lysias kommer herned, vil jeg påkende eders Sag."
Sai Felis, wanda yake da cikakken sani game da Hanyar, ya ɗaga sauraron ƙarar. Ya ce, “In Lisiyas shugaban ƙungiyar soja ya iso, zan yanke muku shari’a.”
23 Og han befalede Høvedsmanden, at han skulde holdes bevogtet, men med Lempelse, og at han ikke måtte forbyde nogen af hans egne at gå ham til Hånde.
Ya yi wa jarumin umarni yă tsare Bulus amma yă ba shi’yanci yă kuma bar abokansa su lura da bukatunsa.
24 Men nogle Dage efter kom Feliks med sin Hustru Drusilla, som var en Jødinde, og lod Paulus hente og hørte ham om Troen på Kristus Jesus.
Bayan’yan kwanaki da dama sai Felis ya zo da matarsa Durusilla, mutuniyar Yahuda. Sai ya aika a zo da Bulus ya kuma saurare shi da yake magana game da bangaskiya cikin Kiristi Yesu.
25 Men da han talte med ham om Retfærdighed og Afholdenhed og den kommende Dom, blev Feliks forfærdet 6g svarede: "Gå for denne Gang; men når jeg får Tid, vil jeg lade dig kalde til mig."
Da Bulus ya ci gaba jawabi a kan adalci, kamunkai da kuma hukunci mai zuwa, sai Felis ya tsorata ya ce, “Yanzu kam, ya isa haka! Kana iya tafi. In na sami zarafi, zan kira ka.”
26 Tillige håbede han også, at Paulus skulde give ham Penge; derfor lod han ham også oftere hente og samtalede med ham.
A wani fanni yana sa rai cewa Bulus zai ba shi toshiyar baki, saboda haka ya yi ta aika a kira masa Bulus yă yi magana da shi.
27 Men da to År vare forløbne, fik Feliks Porkius Festus til Efterfølger; og da Feliks vilde fortjene sig Tak af Jøderne, lod han Paulus blive tilbage i Lænker.
Da shekaru biyu suka wuce, sai Forsiyus Festus, ya gāji Felis, amma domin Felis ya so yă biya wa Yahudawa bukata, sai ya bar Bulus a kurkuku.

< Apostelenes gerninger 24 >