< Anden Kongebog 6 >

1 Profetsønnerne sagde engang til Elisa: "Se, der er for lidt Plads til os her, hvor vi sidder hos dig.
Sai ƙungiyar annabawa suka ce wa Elisha, “Duba, wurin da muke taruwa ya kāsa mana.
2 Vi vil gå til Jordan og hver fage en Bjælke og der indrette os et Rum, vi kan sidde i!" Han sagde: "Ja, gør det!"
Bari mu je Urdun, inda kowannenmu zai saro itace; mu gina inda za mu zauna.” Sai ya ce musu, “Ku je.”
3 Men en af dem sagde: "Vil du ikke nok følge med dine Trælle!" Og han svarede: "Jo, det vil jeg!"
Sai ɗayansu ya ce, “Ba za ka zo tare da bayinka ba?” Sai Elisha ya ce “Zan zo.”
4 Han gik så med, og da de kom til Jordan, gav de sig til at fælde Træer.
Ya kuma tafi tare da su. Suka tafi Urdun suka fara saran itatuwa.
5 Medens nu en af dem var ved at fælde en Bjælke, faldt hans Øksejern i Vandet. Da gav han sig til at råbe: "Ak, min Herre! Og det var endda lånt!"
Yayinda ɗayansu yake cikin saran itace, sai kan gatarin ya fāɗi a ruwa, sai ya ce, “Kash, ranka yă daɗe, kayan aro ne fa!”
6 Men den Guds Mand sagde: "Hvor faldt det?" Og da han havde vist ham Stedet, skar han en Gren af og kastede den derhen. Da kom Øksen op på Overfladen;
Sai mutumin Allah ya ce, “Daidai ina ya fāɗa?” Da ya nuna masa wurin, sai Elisha ya yanka ɗan sanda ya jefa a wurin, ya sa kan gatarin ya taso sama.
7 og han sagde: "Tag den op!" Så rakte han Hånden ud og tog den.
Sai ya ce masa, “Ka ɗauko.” Sai mutumin ya miƙa hannu ya ɗauka.
8 Engang Arams Konge lå i Krig med Israel, aftalte han med sine Folk, at de skulde lægge sig iBaghold på det og det Sted.
To, fa, sarkin Aram yana yaƙi da Isra’ila. Bayan ya tattauna da hafsoshinsa, sai ya ce, “Zan kafa sansanina a wurin kaza da kaza.”
9 Men den Guds, Mand sendte Bud til Israels Konge og lod sige: "Vogt dig for at drage forbi det Sted, thi der ligger Aramæerne i Baghold!"
Sai mutumin Allah ya aika wa sarkin Isra’ila cewa, “Ka yi hankali da wuce wuri kaza, domin Arameyawa za su gangara can.”
10 Israels Konge sendte da Folk til det Sted, den Guds Mand havde sagt ham. Således mindede han ham om at være på sin Post der; og det gjorde han ikke een, men flere Gange.
Saboda haka sarkin Isra’ila ya lura da inda mutumin Allah ya ambata. Sau da sau Elisha yakan yi wa sarki kashedi, don haka ya riƙa taka yi tsantsan a wuraren nan.
11 Derover blev Arams Konge urolig i sit Sind, og han lod sine Folk kalde og spurgte dem: "Han I ikke sige mig, hvem det er, der forråder os til Israels Konge?"
Wannan ya husata sarkin Aram. Ya kira hafsoshinsa ya tambaye su ya ce, “Ku faɗa mini, wane ne a cikinmu yake gefen sarkin Isra’ila?”
12 Da sagde en af hans Hærførere: "Det er ingen af os, Herre Konge; det er Profeten Elisa i Israel, der lader Israels Konge vide, hvad du taler i dit Sovekammer."
Sai ɗaya daga cikin hafsoshinsa ya ce, “Babu waninmu, ranka yă daɗe; Elisha, annabin da yake a Isra’ila ne, yake faɗa wa sarkin Isra’ila dukan zancen da ka yi a ɗakinka.”
13 Da sagde han: "Gå hen og se, hvor han er, for at jeg kan sende Folk ud og lade ham gribe!" Da det meldtes ham, at han var i Dotan,
Sai sarki ya ba da umarni ya ce, “Ku je ku tabbatar da inda yake don in aika mutane a kamo shi.” Sai ya sami rahoto cewa, “Yana a Dotan.”
14 sendte han Heste og Vogne og en stor Hærstyrke derhen; og de kom ved Nattetide og omringede Byen.
Sai ya aika da dawakai da kekunan yaƙi da babban rukunin soja zuwa can. Suka bi dare, suka kewaye birnin.
15 Næste Morgen tidlig, da den Guds Mand gik ud, se, da var Byen omringet af en Hær og Heste og Vogne, Da sagde hans Tjener til ham: "Ak, Herre, hvad skal vi dog gribe til?"
Sa’ad da bawan mutumin Allah ya farka ya kuma fita kashegari da sassafe, sai ga mayaƙa tare da dawakai da kekunan yaƙi sun kewaye birni. Sai bawan ya ce, “Ranka yă daɗe! Me za mu yi?”
16 Men han svarede: "Frygt ikke, thi de, der er med os, er flere end de, der er med dem!"
Sai annabin ya ce, “Kada ka ji tsoro, waɗanda suke tare da mu sun fi waɗanda suke tare da su.”
17 Og Elisa bad og sagde: "HERRE, luk hans Øjne op, så han kan se!" Da lukkede HERREN Tjenerens Øjne op, og han så, at Bjerget var fuldt af Ildheste og Ildvogne rundt om Elisa.
Sa’an nan Elisha ya yi addu’a ya ce, “Ya Ubangiji, ka buɗe idanunsa yă gani!” Sai Ubangiji ya buɗe idanun bawan, ya duba, ya ga tuddai cike da dawakai da keken yaƙin wuta kewaye da Elisha.
18 Da nu Fjenderne rykkede ned imod ham, bad Elisa til HERREN og sagde: "Slå de Folk med Blindhed!" Og han slog dem med Blindhed efter Elisas Ord.
Yayinda abokan gāba suka gangaro wajensa, sai Elisha ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ka sa mutanen nan su zama makafi.” Sai Ubangiji ya buge su da makanta kamar yadda Elisha ya roƙa.
19 Da sagde Elisa til dem: "Det er ikke den rigtige Vej eller den rigtige By; følg med mig, så skal jeg føre eder til den Mand, I søger!" Han førte dem så til Samaria,
Elisha ya ce musu, “Wannan ba ita ce hanyar ba, ba kuma gari ke nan ba, ku bi ni, zan kuwa kai ku wurin mutumin da kuke nema!” Sai ya kai su Samariya.
20 og da de var kommet ind i Samaria, bad Elisa: "Herre, luk nu deres Øjne op, så at de kan se!" Da lukkede HERREN deres Øjne op, og de så, at de var midt i Samaria.
Bayan suka shiga birnin, sai Elisha ya ce, “Ubangiji, ka buɗe idanun mutanen nan don su gani.” Sa’an nan Ubangiji ya buɗe idanunsu suka ga kansu a tsakiyar Samariya.
21 Da Israels Konge så dem, spurgte han Elisa: "Skal jeg hugge dem ned, min Fader?"
Da sarkin Isra’ila ya gan su, sai ya tambayi Elisha ya ce, “In kashe su ne, mahaifina? In kashe su?”
22 Men han svarede: "Nej, du må ikke hugge dem ned! Bruger du at hugge Folk ned, som du ikke har taget til Fange med Sværd eller Bue? Sæt Brød og Vand for dem, at de kan spise og drikke, og lad dem så vende tilbage til deres Herre!"
Elisha ya ce, “Kada ka kashe su. Za ka kashe mutanen da ka kame da takobi ko bakanka? Ka ba su abinci da ruwa su ci, su sha, sa’an nan su koma wurin maigidansu.”
23 Så gav han dem et godt Måltid, og da de havde spist og drukket, lod han dem gå, og de drog tilbage til deres Herre. Men fra den Tid af kom der ikke flere aramaiske Strejfskarer i Israels Land.
Saboda haka aka shirya musu babban liyafa, bayan sun ci, suka kuma sha, sai ya tura su zuwa wurin maigidansu. Ta haka’yan harin Aram suka daina kai hari a yankin Isra’ila.
24 Siden hændte det, at Kong Benhadad af Aram samlede hele sin Hær og drog op og belejrede Samaria;
Bayan wani lokaci, Ben-Hadad sarkin Aram ya tattara dukan rundunarsa, ya je ya kewaye Samariya da yaƙi.
25 og under Belejringen blev der stor Hungersnød i Byen, så at et Æselhoved til sidst kostede tresindstyve Sekel Sølv og en Fjerdedel Kab Duegødning fem.
Aka yi babban yunwa a cikin birnin. Saboda daɗewar wannan kewayewar da aka yi wa birnin, sai yunwa ta ɓarke a birnin, har ana sayar da kan jaki a kan shekel tamanin, kashin kurciya kuma a kan shekel biyar.
26 Da Israels Konge en Dag gik oppe på Bymuren, råbte en Kvinde til ham: "Hjælp, Herre Konge!"
Yayinda sarkin Isra’ila yake wucewa kusa da katanga, sai wata mace ta yi masa kuka ta ce, “Ka taimake ni, ranka yă daɗe, sarki!”
27 Han svarede: "Hjælper HERREN dig ikke, hvor skal så jeg skaffe dig Hjælp fra? Fra Tærskepladsen eller Vinpersen?"
Sai sarki ya amsa ya ce, “In Ubangiji bai taimake ki ba, me zan iya yi? Ina da hatsi ko ruwan inabin da zan ba ki ne?”
28 Og Kongen spurgte hende vi dere: "Hvad fattes dig?" Da sagde hun: "Den Kvinde der sagde til mig: Hom med din Dreng, så fortærer vi ham i Dag; i Morgen vil vi så fortære min Dreng!
Sa’an nan ya tambaye ta ya ce, “Me ya faru?” Sai ta amsa ta ce, “Wannan mace ta ce mini, ‘Kawo ɗanki mu ci yau, gobe kuwa mu ci ɗana.’
29 Så kogte vi min breng og fortærede ham. Næste Dag sagde jeg til hende: Kom nu med din Dreng, at vi kan fortære ham! Men hun holdt Drengen skjult."
Saboda haka muka dafa ɗana muka ci. Kashegari na ce mata, ‘Kawo ɗanki mu ci,’ amma ta ɓoye shi.”
30 Da Kongen hørte Kvindens Ord, sønderrev han sine Klæder, som han stod der på Muren; og Folket så da, at han indenunder har Sæk på den bare Krop.
Da sarki ya ji maganar macen sai ya yage rigunansa. Sa’ad da sarki yake wucewa a kan katangar birnin, sai mutane suka gan yana saye da rigar makoki a ciki.
31 Og han sagde: "Gud ramme mig både med det ene og det andet, om Elisas, Sjafats Søns, Hoved skal blive siddende mellem Skuldrene på ham Dagen til Ende!"
Ya ce, “Bari Allah yă yi mini hukunci mai tsanani har ma fiye da haka, idan ban cire kan Elisha ɗan Shafat yau ba!”
32 Elisa sad imidlertid i sit Hus sammen med de Ældste; da sendte Kongen en Mand i Forvejen. Men før Sendebudet kom til ham, sagde han til de Ældste: "Ved I, at denne Mordersjæl har sendt en Mand herhen for at tage mit Hoved? Se, når Budet kommer, skal I lukke Døren og stemme jer imod den! Allerede hører jeg hans Herres trin bag ham."
To, Elisha yana zaune a cikin gidansa, dattawa kuwa suna zaune tare da shi. Sai sarki ya aiki ɗan aika yă ci gaba, amma kafin ɗan aikan yă isa, Elisha ya ce wa dattawan, “Kun gani ko? Wannan mai kisa ya aiko a cire mini kai! To, idan ɗan aikan ya iso, sai ku rufe ƙofar da ƙarfi, ku bar shi a waje. Ba da jimawa ba, maigidansa zai bi bayansa?”
33 Og medens han endnu talte med dem, kom Kongen ned til ham og sagde: "Se, hvilken Ulykke HERREN har bragt over os! Hvorfor skal jeg da bie længer på HERREN?"
Yana magana da su ke nan, sai ga ɗan aikan ya gangaro wajensa. Sarki kuma ya ce, “Wannan bala’in daga wurin Ubangiji ya fito. Don me zan sa zuciya ga Ubangiji kuma?”

< Anden Kongebog 6 >