< 2 Johannes 1 >

1 Den Ældste til den udvalgte Frue og hendes Børn, som jeg elsker i Sandhed, og ikke jeg alene, men også alle, som have erkendt Sandheden,
Dattijon nan, Zuwa ga uwargida zaɓaɓɓiya da kuma’ya’yanta, waɗanda nake ƙauna ƙwarai da gaske kuma ba ni kaɗai ba, amma har da dukan waɗanda suka san gaskiya.
2 for den Sandheds Skyld, som bliver i os og skal være med os til evig Tid. (aiōn g165)
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
3 Nåde, Barmhjertighed og Fred være med os fra Gud Fader og fra Jesus Kristus, Faderens Søn, i Sandhed og Kærlighed!
Alheri, jinƙai da kuma salama daga Allah Uba da kuma Yesu Kiristi, Ɗan Uba, su kasance tare da mu cikin gaskiya da ƙauna.
4 Jeg har glædet mig meget over, at jeg har fundet Børn af dig, som vandre i Sandhed, efter det Bud, vi fik af Faderen.
Na yi farin ciki ƙwarai, da na sami waɗansu’ya’yanki suna tafiya cikin gaskiya, kamar yadda Uba ya umarce mu.
5 Og nu beder jeg dig, Frue! ikke som om jeg skrev til dig et nyt
Yanzu kuma, uwargida ƙaunatacciya, ba sabon umarni nake rubuta miki ba sai dai wanda muke da shi tun farko. Ina roƙo cewa mu ƙaunaci juna.
6 Og dette er Kærligheden, at vi vandre efter hans Bud. Dette er Budet, således som I have hørt fra Begyndelsen, at I skulle vandre deri.
Ƙauna, ita ce mu yi biyayya ga umarnansa. Kamar yadda kuka ji tun da fari, umarninsa shi ne ku yi zaman ƙauna.
7 Thi mange Forførere ere udgåede i Verden, som ikke bekende Jesus som Kristus kommen i Kød. En sådan er Forføreren og Antikrist.
Masu ruɗi da yawa, waɗanda ba su yarda da zuwan Yesu Kiristi cikin jiki ba, sun riga sun fito a duniya. Duk irin mutumin nan mai ruɗi ne kuma magabcin Kiristi.
8 Giver Agt på eder selv, at I ikke skulle tabe, hvad vi have arbejdet, men at I må få fuld Løn.
Ku lura don kada ku yi hasarar aikin da kuka yi, sai dai ku sami cikakken lada.
9 Hver den, som viger ud og ikke bliver i Kristi Lære, har ikke Gud. Den, som bliver i Læren, han har både Faderen og Sønnen.
Duk mutumin da bai tsaya a kan koyarwar Kiristi ba, amma ya yi ƙari a kanta, mutumin nan ba shi da Allah. Amma wanda ya tsaya a kan koyarwar Kiristi, yana da Uban da kuma Ɗan.
10 Dersom nogen kommer til eder og ikke fører denne Lære, ham skulle I ikke tage til Huse og ikke byde velkommen.
Duk wanda ya zo wurinku bai kuma kawo koyarwan nan ba, kada ku karɓe shi a gidanku ko ku marabce shi.
11 Thi den, som byder ham velkommen, bliver delagtig i hans onde Gerninger.
Duk wanda ya karɓe shi yana tarayya da mugun aikinsa ke nan.
12 Endskønt jeg havde meget at skrive til eder, har jeg ikke villet det med Papir og Blæk; men jeg håber at komme til eder og tale mundtligt med eder, for at vor Glæde må være fuldkommen.
Ina da abubuwa da dama da zan rubuta muku, sai dai ba na so in yi amfani da takarda da inki in rubuta. A maimako, ina fata in ziyarce ku in kuma yi magana da ku fuska da fuska, domin farin cikinmu yă zama cikakke.
13 Din Søsters, den udvalgtes, Børn hilse dig.
’Ya’yan’yar’uwarki wadda Allah ya keɓe, suna gaishe ku.

< 2 Johannes 1 >