< Salme 83 >

1 En Sang. En Salme af Asaf.
Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
2 Und dig, o Gud, ikke Ro, vær ej tavs, vær ej stille, o Gud!
Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
3 Thi se, dine Fjender larmer, dine Avindsmænd løfter Hovedet,
Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
4 oplægger lumske Raad mod dit Folk, holder Raad imod dem, du værner:
Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
5 »Kom, lad os slette dem ud af Folkenes Tal, ej mer skal man ihukomme Israels Navn!«
Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
6 Ja, de raadslaar i Fællig og slutter Pagt imod dig,
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7 Edoms Telte og Ismaeliterne, Moab sammen med Hagriterne,
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8 Gebal, Ammon, Amalek, Filisterland med Tyrus's Borgere;
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
9 ogsaa Assur har sluttet sig til dem, Lots Sønner blev de en Arm. (Sela)
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10 Gør med dem som med Midjan, som med Sisera og Jabin ved Kisjons Bæk,
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11 der gik til Grunde ved En-Dor og blev til Gødning paa Marken!
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12 Deres Høvdinger gaa det som Oreb og Ze'eb, alle deres Fyrster som Zeba og Zalmunna,
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
13 fordi de siger: »Guds Vange tager vi til os som Eje.«
Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
14 Min Gud, lad dem blive som hvirvlende Løv, som Straa, der flyver for Vinden.
kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
15 Ligesom Ild fortærer Krat og Luen afsvider Bjerge,
haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
16 saa forfølge du dem med din Storm, forfærde du dem med din Hvirvelvind;
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
17 fyld deres Aasyn med Skam, saa de søger dit Navn, o HERRE;
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
18 lad dem blues, forfærdes for stedse, beskæmmes og gaa til Grunde Og kende, at du, hvis Navn er HERREN, er ene den Højeste over al Jorden!
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.

< Salme 83 >