< Salme 7 >

1 En Sjiggajon af David, som han sang for HERREN i anledning af Benjaminiten Kusj's Ord.
Wani shiggayiyon ta Dawuda, wanda Ya Rera wa Ubangiji game da Kush mutumin Benyamin. Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka; ka cece ni ka kuɓutar da ni daga dukan waɗanda suke bi na,
2 HERRE min Gud, jeg lider paa dig, frels mig og fri mig fra hver min Forfølger,
in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki su ɓarke ni kucu-kucu ba tare da wani da zai cece ni ba.
3 at han ej som en Løve skal rive mig sønder, bortrive, uden at nogen befrier.
Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure aka kuwa sami laifi a hannuwana,
4 HERRE min Gud, har jeg handlet saa, er der Uret i mine Hænder,
in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni ko kuwa ba da wani dalilin cuci abokin gābana,
5 har jeg voldet dem ondt, der holdt Fred med mig, uden Aarsag gjort mine Fjender Men,
to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini; bari yă tattake raina a ƙasa ya sa in kwana a ƙura. (Sela)
6 saa forfølge og indhente Fjenden min Sjæl, han træde mit Liv til Jorden og kaste min Ære i Støvet. (Sela)
Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka; ka tashi gāba da fushin abokan gābana. Ka farka, Allahna, ka umarta adalci.
7 HERRE, staa op i din Vrede, rejs dig imod mine Fjenders Fnysen, vaagn op, min Gud, du sætte Retten!
Bari taron mutane su taru kewaye da kai. Ka yi mulki a bisansu daga bisa;
8 Lad Folkeflokken samles om dig, tag Sæde over den hist i det høje!
bari Ubangiji mai shari’ar mutane. Ka shari’anta ni Ya Ubangiji, bisa ga adalcina, bisa ga mutuncina, ya Mafi Ɗaukaka.
9 HERREN dømmer Folkeslag. Mig dømme du, HERRE, efter min Retfærd og Uskyld!
Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
10 Paa gudløses Ondskab gøre du Ende, støt den retfærdige, du, som prøver Hjerter og Nyrer, retfærdige Gud.
Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
11 Mit Skjold er hos Gud, han frelser de oprigtige af Hjertet;
Allah alƙali ne mai adalci, Allahn da yakan bayyana fushinsa kowace rana.
12 retfærdig som Dommer er Gud, en Gud, der hver Dag vredes.
In mutum bai tuba ba, Allah zai wasa takobinsa; zai tanƙware yă kuma ɗaura bakansa.
13 Visselig hvæsser han atter sit Sværd, han spænder sin Bue og sigter;
Ya shirya makamansa masu dafi; ya shirya kibiyoyinsa masu wuta.
14 men mod sig selv har han rettet de dræbende Vaaben, gjort sine Pile til brændende Pile.
Wanda yake da cikin mugunta ya kuma ɗauki cikin damuwa yakan haifi ƙarya.
15 Se, han undfanger Tomhed, svanger med Ulykke føder han Blændværk;
Wanda ya haƙa rami yakan fāɗa cikin ramin da ya haƙa.
16 han grov en Grube, han huled den ud, men faldt i den Grav, han gjorde.
Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa; fitinarsa takan sauka a kansa.
17 Ulykken falder ned paa hans Hoved, hans Uret rammer hans egen Isse. Jeg vil takke HERREN for hans Retfærd, lovsynge HERREN den Højestes Navn.
Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa zan kuma rera yabo ga sunan Ubangiji Mafi Ɗaukaka.

< Salme 7 >