< Salme 69 >

1 Til Sangmesteren. Til Liljerne. Af David.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin.” Ta Dawuda. Ka cece ni, ya Allah, gama ruwa ya kai wuyata
2 Frels mig Gud, thi Vandene naar mig til Sjælen,
Na nutse cikin laka mai zurfi, inda babu wurin tsayawa. Na shiga cikin ruwaye masu zurfi; rigyawa ya sha kaina.
3 jeg er sunket i bundløst Dynd, hvor der intet Fodfæste er, kommet i Vandenes Dyb, og Strømmen gaar over mig;
Na gaji da kira ina neman taimako; maƙogwarona ya bushe idanuna sun dushe, suna neman Allahna.
4 træt har jeg skreget mig, Struben brænder, mit Øje er mat af at bie paa min Gud;
Waɗanda suke ƙina ba dalili sun fi gashin kaina yawa; da yawa ne abokan gābana babu dalili, su da suke nema su hallaka ni. An tilasta mini in mayar da abin da ban sata ba.
5 flere end mit Hoveds Haar er de, der hader mig uden Grund, mange er de, som vil mig til Livs, uden Skel er mig fjendske; hvad jeg ikke har ranet, skal jeg dog erstatte!
Ka san wautata, ya Allah; laifina ba a ɓoye yake daga gare ka ba.
6 Gud, du kender min Daarskab, min Skyld er ej skjult for dig.
Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki; bari waɗanda suke neman ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Allah na Isra’ila.
7 Lad mig ej bringe Skam over dem, som bier paa dig, o Herre, Hærskarers HERRE, lad mig ej bringe Skændsel over dem, der søger dig, Israels Gud!
Gama na jimre da ba’a saboda kai, kunya kuma ta rufe fuskata.
8 Thi for din Skyld bærer jeg Spot, mit Aasyn dækkes af Skændsel;
Ni baƙo ne a cikin’yan’uwana, bare kuma ga’ya’yan mahaifiyata maza;
9 fremmed er jeg for mine Brødre, en Udlænding for min Moders Sønner.
gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata, kuma zagi na masu zaginka yana fāɗuwa a kaina.
10 Thi Nidkærhed for dit Hus har fortæret mig, Spotten mod dig er faldet paa mig;
Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi dole in jimre da ba’a;
11 jeg spæged min Sjæl med Faste, og det blev mig til Spot;
sa’ad da na sanya rigunan makoki, mutane suna maishe ni abin dariya.
12 i Sæk har jeg klædt mig, jeg blev dem et Mundheld.
Masu zama a ƙofa suna mini ba’a, na zama waƙa a bakin bugaggu da giya.
13 De, der sidder i Porten, taler om mig, ved Drikkelagene synger de om mig.
Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji, a lokacin da ka ga dama; a cikin ƙaunarka mai girma, ya Allah, ka amsa mini da tabbacin ceto.
14 Men jeg beder, HERRE, til dig i Naadens Tid, o Gud, i din store Miskundhed svare du mig!
Ka fid da ni daga laka, kada ka bari in nutse; ka cece ni daga waɗanda suke ƙina, daga rurin ruwaye.
15 Frels mig med din trofaste Hjælp fra Dyndet, at jeg ikke skal synke; red mig fra dem, der hader mig, fra Vandenes Dyb,
Kada ka bar rigyawa yă sha kaina ko zurfafa su haɗiye ni ko rami yă rufe bakinsa a kaina.
16 lad Strømmen ikke gaa over mig; lad Dybet ikke sluge mig eller Brønden lukke sig over mig.
Ka amsa mini, ya Ubangiji cikin alherin ƙaunarka; cikin jinƙanka mai girma ka juyo gare ni.
17 Svar mig, HERRE, thi god er din Naade, vend dig til mig efter din store Barmhjertighed;
Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka; ka amsa mini da sauri, gama ina cikin wahala.
18 dit Aasyn skjule du ej for din Tjener, thi jeg er i Vaade, skynd dig og svar mig;
Ka zo kusa ka kuɓutar da ni; ka fanshe ni saboda maƙiyana.
19 kom til min Sjæl og løs den, fri mig for mine Fjenders Skyld!
Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya; dukan abokan gābana suna a gabanka.
20 Du ved, hvorledes jeg smædes og bærer Skam og Skændsel; du har Rede paa alle mine Fjender.
Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.
21 Spot har ulægeligt knust mit Hjerte; jeg bied forgæves paa Medynk, paa Trøstere uden at finde;
Sun sa abin ɗaci cikin abincina suka kuma ba ni ruwan inabi mai tsami sa’ad da nake jin ƙishi.
22 de gav mig Malurt at spise og slukked min Tørst med Eddike.
Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko; bari yă zama sakamakon laifi da kuma tarko.
23 Lad Bordet foran dem blive en Snare, deres Takofre blive en Fælde;
Bari idanunsu yă dushe don kada su gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.
24 lad Øjnene slukkes, saa Synet svigter, lad Lænderne altid vakle!
Ka kwarara fushinka a kansu; bari fushinka mai zafi yă ci musu.
25 Din Vrede udøse du over dem, din glødende Harme naa dem;
Bari wurinsu yă zama kufai; kada ka bar wani yă zauna a tentunansu.
26 deres Teltlejr blive et Øde, og ingen bo i deres Telte!
Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta suna kuma taɗin wahalar waɗanda ka ji musu rauni.
27 Thi de forfølger den, du slog, og øger Smerten for dem, du saared.
Ka neme su da laifi a kan laifi; kada ka bar su su sami rabo a cikin cetonka.
28 Tilregn dem hver eneste Brøde, lad dem ikke faa Del i din Retfærd;
Bari a shafe su sarai daga littafin rai kada a kuma lissafta su tare da adalai.
29 lad dem slettes af Livets Bog, ej optegnes blandt de retfærdige!
Ina cikin zafi da kuma azaba; bari cetonka, ya Allah, yă tsare ni.
30 Men mig, som er arm og lidende, bjærge din Frelse, o Gud!
Zan yabe sunan Allah cikin waƙa in kuma ɗaukaka shi tare wurin yin godiya.
31 Jeg vil prise Guds Navn med Sang og ophøje ham med Tak;
Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya, fiye da bijimi da ƙahoninsa da kuma kofatansa.
32 det er mer for HERREN end Okser, end Tyre med Horn og Klove!
Matalauta za su gani su kuma yi murna, ku da kuke neman Allah, bari zukatanku su rayu!
33 Naar de ydmyge ser det, glæder de sig; I, som søger Gud, eders Hjerte oplives!
Ubangiji yakan ji masu bukata ba ya kuwa ƙyale kamammun mutanensa.
34 Thi HERREN laaner de fattige Øre, han agter ej fangne Venner ringe.
Bari sama da ƙasa su yabe shi, tekuna da dukan abin da yake motsi a cikinsu,
35 Himmel og Jord skal prise ham, Havet og alt, hvad der rører sig der;
gama Allah zai cece Sihiyona yă sāke gina biranen Yahuda. Sa’an nan mutane za su zauna a can su mallake ta,
36 thi Gud vil frelse Zion og opbygge Judas Byer; der skal de bo og tage det i Eje; hans Tjeneres Afkom skal arve det, de, der elsker hans Navn, skal bo deri.
’ya’yan bayinsa za su gāje ta, waɗanda kuma suna ƙaunar sunansa za su zauna a can.

< Salme 69 >