< Salme 49 >

1 Til Sangmesteren. Af Koras Sønner. En Salme. Hør det, alle Folkeslag, lyt til, al Verdens Folk,
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
2 baade høj og lav, baade rig og fattig!
babba da yaro mai arziki da talaka.
3 Min Mund skal tale Visdom, mit Hjerte udgransker Indsigt;
Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
4 jeg bøjer mit Øre til Tankesprog, raader min Gaade til Strengeleg.
Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
5 Hvorfor skulle jeg frygte i de onde Dage, naar mine lumske Fjender omringer mig med Brøde,
Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
6 de, som stoler paa deres Gods og bryster sig af deres store Rigdom?
waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
7 Visselig, ingen kan købe sin Sjæl fri og give Gud en Løsesum
Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
8 — Prisen for hans Sjæl blev for høj, for evigt maatte han opgive det — saa han kunde blive i Live
kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
9 og aldrig faa Graven at se;
da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
10 nej, han skal se den; Vismænd dør, baade Daare og Taabe gaar bort. Deres Gods maa de afstaa til andre,
Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
11 deres Grav er deres Hjem for evigt, deres Bolig Slægt efter Slægt, om Godser end fik deres Navn.
Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
12 Trods Herlighed bliver Mennesket ikke, han er som Dyrene, der forgaar.
Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
13 Saa gaar det dem, der tror sig trygge, saa ender det for dem, deres Tale behager. (Sela)
Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
14 I Dødsriget drives de ned som Faar, deres Hyrde skal Døden være; de oprigtige træder paa dem ved Gry, deres Skikkelse gaar Opløsning i Møde, Dødsriget er deres Bolig. (Sheol h7585)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
15 Men Gud udløser min Sjæl af Dødsrigets Haand, thi han tager mig til sig. (Sela) (Sheol h7585)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
16 Frygt ej, naar en Mand bliver rig, naar hans Huses Herlighed øges;
Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
17 thi intet tager han med i Døden, hans Herlighed følger ham ikke.
gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
18 Priser han end i Live sig selv: »De lover dig for din Lykke!« —
Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
19 han vandrer til sine Fædres Slægt, der aldrig faar Lyset at skue.
zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
20 Den, som lever i Herlighed, men uden Forstand, han er som Dyrene, der forgaar.
Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.

< Salme 49 >