< Salme 47 >
1 Til Sangmesteren. Af Koras Sønner. En Salme.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
2 Alle Folkeslag, klap i Hænderne, bryd ud i jublende Lovsang for Gud!
Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
3 Thi HERREN, den Højeste, er frygtelig, en Konge stor over hele Jorden.
Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
4 Han bøjede Folkefærd under os og Folkeslag under vor Fod;
Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
5 han udvalgte os vor Arvelod, Jakob hans elskedes Stolthed. (Sela)
Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
6 Gud steg op under Jubel, HERREN under Hornets Klang.
Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
7 Syng, ja syng for Gud, syng, ja syng for vor Konge;
Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
8 thi han er al Jordens Konge, syng en Sang for Gud.
Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
9 Gud har vist, han er Folkenes Konge, paa sin hellige Trone har Gud taget Sæde. Folkenes Stormænd samles med Folket, der tilhører Abrahams Gud; thi Guds er Jordens Skjolde, højt ophøjet er han!
Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.