< Salme 142 >

1 En Maskil af David, da han var i Hulen. En Bøn.
Maskil ne ta Dawuda. Sa’ad da yake cikin kogo. Addu’a ce. Na yi kuka mai ƙarfi ga Ubangiji; na tā da muryata ga Ubangiji neman jinƙai.
2 Jeg løfter min Røst og raaber til HERREN, jeg løfter min Røst og trygler HERREN,
Na kawo gunagunina a gabansa; a gabansa na faɗa wahalata.
3 udøser min Klage for ham, udtaler min Nød for ham.
Sa’ad da ƙarfina ya kāre a cikina, kai ne wanda ya san hanyata. A hanyar da nake tafiya mutane sun kafa mini tarko.
4 Naar Aanden vansmægter i mig, kender du dog min Sti. Paa Vejen, ad hvilken jeg vandrer, lægger de Snarer for mig.
Duba ta damata ka gani; babu wanda ya kula da ni. Ba ni da mafaka; babu wanda ya kula da raina.
5 Jeg skuer til højre og spejder, men ingen vil kendes ved mig, afskaaret er mig hver Tilflugt, ingen bryder sig om min Sjæl.
Na yi kuka gare ka, ya Ubangiji; Na ce, “Kai ne mafakata, rabona a ƙasar masu rai.”
6 HERRE, jeg raaber til dig og siger: Du er min Tilflugt, min Del i de levendes Land!
Ka saurari kukata, gama ina cikin matsananciyar bukata; ka cece ni daga waɗanda suke fafarata, gama sun fi ni ƙarfi sosai.
7 Lyt til mit Klageraab, thi jeg er saare ringe, frels mig fra dem, der forfølger mig, de er for stærke for mig; udfri min Sjæl af dens Fængsel, at jeg kan prise dit Navn! De retfærdige venter i Spænding paa, at du tager dig af mig.
Ka’yantar da ni daga kurkuku, don in yabi sunanka. Ta haka masu adalci za su taru kewaye da ni saboda alherinka gare ni.

< Salme 142 >