< Salme 122 >

1 Sang til Festrejserne. Af David. Jeg frydede mig, da de sagde til mig: »Vi drager til HERRENS Hus!«
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
2 Saa staar vore Fødder da i dine Porte, Jerusalem,
Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
3 Jerusalem bygget som Staden, hvor Folket samles;
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4 thi didop drager Stammerne, HERRENS Stammer: en Vedtægt for Israel om at prise HERRENS Navn.
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
5 Thi der staar Dommersæder, Sæder for Davids Hus.
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
6 Bed om Jerusalems Fred! Ro finde de, der elsker dig!
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
7 Der raade Fred paa din Mur, Tryghed i dine Borge!
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
8 For Brødres og Frænders Skyld vil jeg ønske dig Fred,
Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
9 for HERREN vor Guds Hus's Skyld vil jeg søge dit Bedste.
Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.

< Salme 122 >