< Salme 114 >

1 Halleluja! Da Israel drog fra Ægypten, Jakobs Hus fra det stammende Folk,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 da blev Juda hans Helligdom, Israel blev hans Rige.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 Havet saa det og flyede, Jordan trak sig tilbage,
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Bjergene sprang som Vædre, Højene hopped som Lam.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Hvad fejler du, Hav, at du flyr, Jordan, hvi gaar du tilbage,
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 hvi springer I Bjerge som Vædre, hvi hopper I Høje som Lam?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Skælv, Jord, for HERRENS Aasyn, for Jakobs Guds Aasyn,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 han, som gør Klipper til Vanddrag, til Kildevæld haarden Flint!
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Salme 114 >