< Matthæus 1 >

1 Jesu Kristi, Davids Søns, Abrahams Søns, Slægtebog.
Littafin asalin Yesu Almasihu Dan Dauda, Dan Ibrahim.
2 Abraham avlede Isak; og Isak avlede Jakob; og Jakob avlede Juda og hans Brødre;
Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
3 og Juda avlede Fares og Zara med Thamar; og Fares avlede Esrom; og Esrom avlede Aram;
Yahuza shine mahaifin Farisa da Zera, ta wurin Tamar. Farisa kuma shine mahaifin Hasruna, Hasruna kuma shine mahaifin Aram.
4 og Aram avlede Aminadab; og Aminadab avlede Nasson; og Nasson avlede Salmon;
Aram shine mahaifin Amminadab, Amminadab shine mahaifin Nashon, Nashon shine mahaifin Salmon.
5 og Salmon avlede Boas med Rakab; og Boas avlede Obed med Ruth; og Obed avlede Isaj;
Salmon shine mahaifin Bo'aza ta wurin Rahab, Bo'aza shine mahaifin Obida ta wurin Rut. Obida shine mahaifin Yesse,
6 og Isaj avlede Kong David; og David avlede Salomon med Urias's Hustru;
Yesse shine mahaifin sarki Dauda. Sarki Dauda shine mahaifin Sulaimanu ta wurin matar Uriya.
7 og Salomon avlede Roboam; og Roboam avlede Abia; og Abia avlede Asa;
Sulaimanu shine mahaifin Rehobo'am, Rehobo'am shine mahaifin Abija, Abija shine mahaifin Asa.
8 og Asa avlede Josafat; og Josafat avlede Joram; og Joram avlede Ozias;
Asa shine mahaifin Yehoshafat, Yehoshafat shine mahaifin Yoram, Yoram kuma shine mahaifin Uziya.
9 og Ozias avlede Joatham; og Joatham avlede Akas; og Akas avlede Ezekias;
Uziya shine mahaifin Yotam, Yotam shine mahaifin Ahaz, Ahaz shine mahaifin Hezekiya.
10 og Ezekias avlede Manasse; og Manasse avlede Amon; og Amon avlede Josias;
Hezekiya shine mahaifin Manassa, Manassa shine mahaifin Amon, sannan Amon shine mahaifin Yosiya.
11 og Josias avlede Jekonias og hans Brødre paa den Tid, da Bortførelsen til Babylon fandt Sted.
Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
12 Men efter Bortførelsen til Babylon avlede Jekonias Salathiel; og Salathiel avlede Zorobabel;
Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
13 og Zorobabel avlede Abiud; og Abiud avlede Eliakim; og Eliakim avlede Azor;
Zarubabel shine mahaifin Abihudu, Abihudu shine mahaifin Eliyakim, sannan Eliyakim shine mahaifin Azuru.
14 og Azor avlede Sadok; og Sadok avlede Akim; og Akim avlede Eliud;
Azuru shine mahaifin Saduku. Saduku shine mahaifin Akimu, sannan Akimu shine mahaifin Aliyudu
15 og Eliud avlede Eleazar; og Eleazar avlede Matthan; og Matthan avlede Jakob;
Aliyudu shine mahaifin Ali'azara, Ali'azara shine mahaifin Matana, sannan Matana shine mahaifin Yakubu.
16 og Jakob avlede Josef, Marias Mand; af hende blev Jesus født, som kaldes Kristus.
Yakubu shine mahaifin Yusufu maigidan Maryamu, wadda ta wurin ta ne aka haifi Yesu, wanda ake ce da shi Almasihu.
17 Altsaa ere alle Slægtledene fra Abraham indtil David fjorten Slægtled, og fra David indtil Bortførelsen til Babylon fjorten Slægtled, og fra Bortførelsen til Babylon indtil Kristus fjorten Slægtled.
Tun daga Ibrahim zuwa Dauda, an yi tsara goma sha hudu ne, daga Dauda zuwa lokacin da aka kwashe su zuwa Babila, tsara goma sha hudu ne, sannan daga lokacin da aka kwashe su zuwa Babila zuwa Almasihu tsara goma sha hudu ne
18 Men med Jesu Kristi Fødsel gik det saaledes til. Da Maria, hans Moder, var trolovet med Josef, fandtes hun, førend de kom sammen, at være frugtsommelig af den Helligaand.
Ga yadda haihuwar Yesu Almasihu ta kasance. Mahaifiyarsa, Maryamu, tana tashi da Yusufu, amma kafin su yi aure, sai aka same ta da juna biyu ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
19 Men da Josef, hendes Mand, var retfærdig og ikke vilde beskæmme hende offentligt, besluttede han hemmeligt at skille sig fra hende.
Mijinta, Yusufu, adalin mutum ne, amma ba ya so ya kunyatar da ita a sarari. Sai ya yi shawara ya sake ta a asirce.
20 Men idet han tænkte derpaa, se, da viste en Herrens Engel sig for ham i en Drøm og sagde: „Josef, Davids Søn! frygt ikke for at tage din Hustru Maria til dig; thi det, som er avlet i hende, er af den Helligaand.
Yana cikin tunanin wadannan al'amura, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gareshi a mafarki, ya ce masa, “Yusufu, dan Dauda, kada ka ji tsoron daukar Maryamu a matsayin matarka. Gama abinda ke cikinta, ta wurin Ruhu Mai Tsarki aka same shi.
21 Og hun skal føde en Søn, og du skal kalde hans Navn Jesus; thi han skal frelse sit Folk fra deres Synder.‟
Za ta haifi Da, za ka kira sunansa Yesu, domin za ya ceci mutanensa daga zunubansu.”
22 Men dette er alt sammen sket, for at det skulde opfyldes, som er talt af Herren ved Profeten, som siger:
Duk wannan ya faru ne domin a cika abinda aka fada ta bakin annabin, cewa,
23 „Se, Jomfruen skal blive frugtsommelig og føde en Søn, og man skal kalde hans Navn Immanuel‟, hvilket er udlagt: Gud med os.
“Duba, budurwa za ta sami juna biyu sannan za ta haifi da, za su kira sunansa Immanuel”-ma'ana, “Allah tare da mu.”
24 Men da Josef vaagnede op af Søvnen, gjorde han, som Herrens Engel havde befalet ham, og han tog sin Hustru til sig.
Yusufu ya farka daga barci, ya yi kamar yadda mala'ikan Ubangiji ya umarce shi, sai ya dauke ta a matsayin matarsa.
25 Og han kendte hende ikke, førend hun havde født sin Søn, den førstefødte, og han kaldte hans Navn Jesus.
Amma Yusufu bai sadu da ita ba sai bayan da ta haifi da. Ya kira sunansa Yesu.

< Matthæus 1 >