< Markus 3 >

1 Og han gik atter ind i en Synagoge, og der var der en Mand, som havde en vissen Haand.
Sai kuma ya sake tafiya cikin Majami'a sai ga wani Mutum mai shanyayyen hannu.
2 Og de toge Vare paa ham, om han vilde helbrede ham paa Sabbaten, for at de kunde anklage ham.
Wadansu mutane suna kallonsa sosai, su gani ko zai warkar da shi a ranar Asabar. don su zarge shi.
3 Og han siger til Manden, som havde den visne Haand: „Træd frem her i Midten!‟
Yesu ya ce wa mai shanyayyen hanun “Ka tashi ka tsaya a tsakiyar kowa.”
4 Og han siger til dem: „Er det tilladt at gøre godt paa Sabbaten eller at gøre ondt, at frelse Liv eller at slaa ihjel?‟ Men de tav.
Sai ya ce wa mutane, “Ya dace a yi abu mai kyau aranar Asabar ko a yi mugunta; a ceci rai, ko a yi kisa? “Amma suka yi shiru.
5 Og han saa omkring paa dem med Vrede, bedrøvet over deres Hjertes Forhærdelse, og siger til Manden: „Ræk din Haand ud!‟ og han rakte den ud, og hans Haand blev sund igen.
Sai ya dube su cikin fushi, yana bakin ciki da taurin zuciyar su, ya ce wa mutumin ka mikar da hanunka, sai ya mikar da hanunsa Yesu kuwa ya warkar da shi.
6 Og Farisæerne gik straks ud og holdt Raad med Herodianerne imod ham, hvorledes de kunde slaa ham ihjel.
Sai Farisiyawa suka fita da sauri zuwa wurin mutanen Hirudus suka shirya yadda za su kashe shi.
7 Og Jesus drog med sine Disciple bort til Søen, og en stor Mængde fulgte med fra Galilæa; og fra Judæa
Sai Yesu da almajiransa, suka tafi bakin teku. sai mutane dayawa suka bi shi, daga Galili da Yahudiya
8 og fra Jerusalem og fra Idumæa og Landet hinsides Jordan og fra Egnen om Tyrus og Sidon kom de til ham i stor Mængde, da de hørte, hvor store Gerninger han gjorde.
Daga Urushalima da Edom gaba da Urdun da kewayan Taya da Sidon, da baban taro, ya ji abinda yake yi. suka zo wurinsa.
9 Og han sagde til sine Disciple, at en Baad skulde være til Rede til ham for Skarens Skyld, for at de ikke skulde trænge ham.
Ya tambayi almajiransa su shirya masa karamin jirgin ruwa domin yawan mutane, domin kada su murkushe shi.
10 Thi han helbredte mange, saa at alle, som havde Plager, styrtede ind paa ham for at røre ved ham.
Ya warkar da mutane da yawa, yadda duk wadanda suke da cuttutuka suna kokari su taba shi.
11 Og naar de urene Aander saa ham, faldt de ned for ham og raabte og sagde: „Du er Guds Søn.‟
Duk sa'adda kazaman ruhohin suka ganshi, sai su durkusa a gabansa su yi ihu da karfi su ce, kai Dan Allah ne.”
12 Og han truede dem meget, at de ikke maatte gøre ham kendt.
Ya umarce su da karfi kada su sa a san shi.
13 Og han stiger op paa Bjerget og hidkalder, hvem han selv vilde; og de gik hen til ham.
Ya hau saman dutsen, ya kira wadanda yake bukar su, su zo wurinsa.
14 Og han beskikkede tolv, til at de skulde være hos ham, og til at han kunde udsende dem til at prædike
Ya zabi guda goma sha biyu (ya kira su manzanni). Wadanda zasu kasance tare da shi, ya kuma aike su, su yi wa, azi,
15 og at have Magt til at uddrive de onde Aander.
Ya kuma basu Ikon fitar da aljanu.
16 Og han beskikkede de tolv, og han tillagde Simon Navnet Peter;
Ya zabi guda goma sha biyu wato Saminu kuma yaba shi suna Bitrus.
17 fremdeles Jakob, Zebedæus's Søn, og Johannes, Jakobs Broder, og han tillagde dem Navnet Boanerges, det er Tordensønner;
Yakubu dan Zabadi da Yahaya dan-uwan Yakubu wanda ya basu sunan Buwanarjis watau 'ya'yan tsawa,
18 og Andreas og Filip og Bartholomæus og Matthæus og Thomas og Jakob, Alfæus's Søn, og Thaddæus og Simon Kananæeren
da Andarawus da Filibus da Bartalamawus da Matta da Toma da Yakubu dan Halfa, da Taddawus da Saminu Ba-kananiye,
19 og Judas Iskariot, han, som forraadte ham.
da Yahuza Iskariyoti wanda zai bashe shi.
20 Og han kommer hjem, og der samles atter en Skare, saa at de end ikke kunne faa Mad.
Sa'adda ya shiga gida, Taron kuwa ya sake haduwa, har ya hana su cin abinci,
21 Og da hans nærmeste hørte det, gik de ud for at drage ham til sig; thi de sagde: „Han er ude af sig selv.‟
Da iyalansa suka ji haka, sai suka fito sun kamo shi, saboda sun ce, “Ai, baya cikin hankalinsa “
22 Og de skriftkloge, som vare komne ned fra Jerusalem, sagde: „Han har Beelzebul, og ved de onde Aanders Fyrste uddriver han de onde Aander.‟
Marubutan da suka zo daga Urushalima suka ce “Ai Ba'alzabuba ne ya hau shi, da ikon sarkin aljannu kuma yake fitar da aljannu.”
23 Og han kaldte dem til sig og sagde til dem i Lignelser: „Hvorledes kan Satan uddrive Satan?
Yesu ya kirawo su wurinsa ya ce da su cikin misalai, “Yaya shaidan zai iya fitar da shaidan?
24 Og dersom et Rige er kommet i Splid med sig selv, kan samme Rige ikke bestaa.
idan mulki ya rabu gida biyu ba zai tsayawa ba.
25 Og dersom et Hus er kommet i Splid med sig selv, vil samme Hus ikke kunne bestaa.
Haka in gida ya rabu kashi biyu, gaba da kansa bai zai tsaya ba.
26 Og dersom Satan har sat sig op imod sig selv og er kommen i Splid med sig selv, kan han ikke bestaa, men det er ude med ham.
Shaidan kuma in ya tayar wa kansa ya rabu, ba zai iya tsayawa ba, gama karshen sa ya zo kenan.
27 Men ingen kan gaa ind i den stærkes Hus og røve hans Ejendele, uden han først binder den stærke, og da kan han plyndre hans Hus.
Amma ba mai iya shiga gidan kakkarfan mutum ya kwace kayansa, ba tare da ya fara daure kakkarfan mutumin ba, sa'an nan kuma ya kwashe kayan gidansa.
28 Sandelig, siger jeg eder, alle Ting skulle forlades Menneskenes Børn, Synder og Bespottelser, hvor store Bespottelser de end tale;
Hakika, ina gaya maku, dukan zunuban da mutane suka yi za a gafarta masu, da kowane irin sabon da suka furta,
29 men den, som taler bespotteligt imod den Helligaand, har evindeligt ingen Forladelse, men skal være skyldig i en evig Synd.‟ (aiōn g165, aiōnios g166)
amma fa duk wanda yayi sabon Ruhun Mai Tsarki baza a gafarta masa ba ko kadan, ya zama mai zunubi har abada.” (aiōn g165, aiōnios g166)
30 De sagde nemlig: „Han har en uren Aand.‟
“Yesu ya fadi wadannan abubuwa domin suna cewa yana da ba kazamin ruhu,”
31 Og hans Moder og hans Brødre komme, og de stode udenfor og sendte Bud ind til ham og lode ham kalde.
Sa'an nan uwatasa, da “Yan'uwansa suka zo suna tsaye a waje. sai suka aika masa, suna kuma umurtar sa ya zo.
32 Og en Skare sad omkring ham, og de sige til ham: „Se, din Moder og dine Brødre og dine Søstre ere udenfor og spørge efter dig.‟
Taro kuwa na zaune kewaye da shi, sai suka yi magana da shi da cewa, ga uwarka da yan-uwanka suna nan a waje, suna nemanka.”
33 Og han svarer dem og siger: „Hvem er min Moder og mine Brødre?‟
Ya amsa masu, “Dacewa su wanene uwa-ta da “yan'uwa na? “
34 Og han saa omkring paa dem, som sade rundt om ham, og sagde: „Se, her er min Moder og mine Brødre!
Sai ya waiwayi wadanda suke zaune kewaye da shi, yace, “Ga uwa-ta da yan-uwana anan!
35 Thi den, som gør Guds Villie, det er min Broder og Søster og Moder.‟
Gama duk wanda ke yin abin da Allah yake so, shine dan'uwana da yar, uwata, da kuma uwa-ta.”

< Markus 3 >