< Esajas 46 >
1 I Knæ er Bel, og Nebo er bøjet, deres Billeder gives til Dyr og Fæ, de læsses som Byrde paa trætte Dyr.
Bel ya rusuna, Nebo ya durƙusa ƙasa; ana ɗaukan gumakansu a kan dabbobi ne. Siffofin da ake yawo da su nawaya ne, kayan nauyi masu gajiyarwa.
2 De bøjes, i Knæ er de alle, de kan ikke frelse Byrden, og selv maa de vandre i Fangenskab.
Sun durƙusa suka kuma rusuna tare; ba su iya kuɓutar da nauyin kaya su kansu sukan tafi bauta.
3 Hør mig, du Jakobs Hus, al Resten af Israels Hus, løftet fra Moders Liv, baaret fra Moders Skød.
“Ku kasa kunne gare ni, ya ku gidan Yaƙub, dukanku waɗanda kuka rage na gidan Isra’ila, ku da na lura da ku tun da aka yi cikinku, na kuma riƙe ku tun haihuwarku.
4 Til Alderdommen er jeg den samme, jeg bærer jer, til Haarene graaner; ret som jeg bar, vil jeg bære, jeg, jeg vil bære og redde.
Har lokacin da kuka tsufa kuka yi furfura ni ne shi, ni ne shi wanda zai lura da ku. Na yi ku zan kuma riƙe ku; zan lura da ku in kuma kuɓutar da ku.
5 Med hvem vil I jævnstille, ligne mig, hvem vil I gøre til min Lige?
“Da wa za ku kwatanta ni ko ku ɗauka daidai da ni? Da wa nake kama da har da za ku kwatanta ni?
6 De øser Guld af Pung, Sølv faar de vejet paa Vægt, de lejer en Guldsmed, som gør det til en Gud, de bøjer sig, kaster sig ned;
Waɗansu sukan zubar da zinariya daga jaka su kuma auna azurfa a ma’auni; sukan yi haya maƙerin zinariya don yă ƙera allah, su kuma rusuna su yi masa sujada.
7 de løfter den paa Skuldren og bærer den, sætter den paa Plads, og den staar, den rører sig ikke af Stedet; raaber de til den, svarer den ikke, den frelser dem ikke i Nød.
Sukan daga shi a kafaɗunsu su kuma ɗauke shi; sukan kafa shi a tsaye a wurinsa, a can kuwa zai tsaya. Daga wannan wuri ba zai iya gusawa ba. Ko da wani ya nemi taimakonsa, ba ya amsawa; ba zai iya cetonsa daga wahala ba.
8 Kom dette i Hu, lad jer raade, I frafaldne, læg jer det paa Sinde!
“Ku tuna da wannan, ku sa shi a zuciya, ku riƙe shi a zuciya, ku’yan tawaye.
9 Kom i Hu, hvad er forudsagt før, thi Gud er jeg, ellers ingen, ja Gud, der er ingen som jeg,
Ku tuna da abubuwan da suka riga suka faru, waɗannan na tun dā; ni ne Allah, kuma babu wani; ni ne Allah kuma babu wani kamar ni.
10 der forud forkyndte Enden, tilforn, hvad der ikke var sket, som sagde: »Mit Raad staar fast, jeg fuldbyrder al min Vilje, «
Nakan sanar da ƙarshe tun daga farko, daga fil azal, abin da yake zuwa nan gaba. Na ce nufina zai tabbata, kuma zan aikata dukan abin da na gan dama.
11 som fra Øst kalder Ørnen hid, fra det fjerne mit Raads Fuldbyrder. Jeg taled og lader det ske, udtænkte og fuldbyrder det.
Daga gabas na kira tsuntsun da yake farauta; daga can ƙasa mai nesa, wani mutumin da zai cika nufina. Abin da na riga na faɗa, shi zan sa ya faru; abin da na shirya, shi zan aikata.
12 Hør paa mig, I modløse, som tror, at Retten er fjern:
Ku kasa kunne, ku masu taurinkai, ku da kuke nesa da adalci.
13 Jeg bringer min Ret, den er ej fjern, min Frelse tøver ikke; jeg giver Frelse paa Zion, min Herlighed giver jeg Israel.
Ina kawo adalcina kusa, ba shi da nisa; kuma cetona ba zai jinkirta ba. Zan yi wa Sihiyona ceto, darajata ga Isra’ila.