< 2 Mosebog 21 >

1 De Lovbud, du skal forelægge dem, er følgende:
“Waɗannan su ne dokokin da za ka sa a gabansu.
2 Naar du køber dig en hebræisk Træl, skal han trælle i seks Aar, men i det syvende skal han frigives uden Vederlag.
“In ka sayi mutumin Ibraniyawa a matsayin bawa, zai bauta maka shekara shida. Amma a shekara ta bakwai, za ka’yantar da shi, yă tafi’yantacce, ba tare da ya biya kome ba.
3 Er han ugift, naar han kommer til dig, skal han frigives alene; er han gift, skal hans Hustru frigives sammen med ham.
In ya zo shi kaɗai, zai tafi’yantacce shi kaɗai; amma in yana da mata a lokacin da ya zo, za tă tafi tare da shi.
4 Hvis hans Herre giver ham en Hustru og hun føder ham Sønner eller Døtre, da skal Hustruen og hendes Børn tilhøre hendes Herre, og Trællen frigives alene.
In maigidansa ya yi masa aure, ta kuwa haifa masa’ya’ya maza ko mata, matan da’ya’yan, za su zama na maigidan, sai mutumin kaɗai zai tafi’yantacce.
5 Hvis han imidlertid erklærer: »Jeg har faaet Kærlighed til min Herre, min Hustru og mine Børn, jeg vil ikke have min Frihed!«
“Amma in bawan ya furta ya ce, ‘Ina ƙaunar maigidana, da matata, da’ya’yana, ba na so kuma in’yantu,’
6 da skal hans Herre føre ham hen til Gud og stille ham op ad Døren eller Dørstolpen, og hans Herre skal gennembore hans Øre med en Syl, og saa skal han være hans Træl for Livstid.
dole maigidansa yă kai shi gaban alƙalai. Zai kai shi ƙofa ko madogarar ƙofa, yă huda kunnensa da basilla, sa’an nan zai zama bawansa duk tsawon kwanakinsa a duniya.
7 Naar en Mand sælger sin Datter som Trælkvinde, skal hun ikke frigives som Trællene.
“In mutum ya sayar da’yarsa a matsayin baiwa, ba za a’yantar da ita kamar bawa ba.
8 Dersom hun paadrager sig sin Herres Mishag, efter at han har haft Omgang med hende, skal han tillade, at hun købes fri; han har ikke Lov at sælge hende til fremmede Folk, naar han har gjort Uret imod hende;
In ba tă gamshi maigida wanda ya zaɓe ta domin kansa ba, dole yă bari a fanshe ta. Ba shi da dama yă sayar da ita ga baƙi, tun da yake bai kyauta mata ba.
9 hvis han derimod bestemmer, at hun skal være hans Søns Hustru, skal han behandle hende, som det tilkommer Døtre.
In ya zaɓe ta domin ɗansa, dole yă ba ta duk damar da’ya ta mace take da shi.
10 Hvis han tager sig en anden, har han ikke Lov at forholde den første den Kødspise, Klædning og ægteskabelige Ret, der tilkommer hende.
In ya auri wata mace, ba zai hana wa baiwar abinci da sutura ba, ba kuma zai ƙi kwana da ita ba.
11 Forholder han hende nogen af disse tre Ting, skal hun frigives uden Vederlag og Betaling.
In bai tanada mata waɗannan abubuwa uku ba, sai tă tafi’yantacciya, babu biyan kome.
12 Den, der slaar en Mand ihjel, skal lide Døden.
“Duk wanda ya bugi mutum har ya kashe shi, lalle a kashe shi.
13 Gør han det imidlertid ikke med Forsæt, men styres hans Haand af Gud, vil jeg anvise dig et Sted, hvor han kan ty hen.
Amma in ba da nufin yă kashe shi ba, sai dai in Allah ne ya nufa haka, to, sai mutumin yă tsere zuwa inda zan nuna muku.
14 Naar derimod en handler med Overlæg, saa han med List slaar sin Næste ihjel, da skal du rive ham bort fra mit Alter, for at han kan lide Døden.
Amma in mutumin ya yi dabara har ya kashe wani mutum da gangan, sai a ɗauke shi daga bagadena a kashe shi.
15 Den, der slaar sin Fader eller Moder, skal lide Døden.
“Duk wanda ya bugi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi.
16 Den, der stjæler et Menneske, skal lide Døden, hvad enten han har solgt det, eller det endnu findes hos ham.
“Duk wanda ya saci mutum ya sayar da shi, ko kuwa aka iske shi a hannunsa, lalle kashe shi za a yi.
17 Den, der forbander sin Fader eller Moder, skal lide Døden.
“Duk wanda ya la’anta mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi.
18 Naar der opstaar Strid mellem Mænd, og den ene slaar den anden med en Sten eller med Næven, saa at han vel ikke dør deraf, men dog maa holde Sengen,
“Idan mutane suka yi faɗa, ɗayan ya jefa ɗayan da dutse, ko ya naushe shi amma bai mutu ba, sai dai ya yi ta jiyya,
19 saa skal Gerningsmanden være sagesløs, hvis han kan staa op og gaa ud støttet til sin Stok; kun skal han godtgøre ham hans Tidsspilde og sørge for hans Helbredelse.
idan mutumin ya sāke tashi ya yi tafiya ko da yana dogarawa da sanda ne, wanda ya buge shi zai kuɓuta, sai dai zai biya diyyar lokacin da ya ɓata masa, yă kuma lura da shi, har yă warke sarai.
20 Naar en Mand slaar sin Træl eller Trælkvinde med sin Stok, saa de dør paa Stedet, skal han straffes derfor;
“In mutum ya dūke bawansa ko baiwarsa da sanda, sai bawan ko baiwar ta mutu saboda dūkan, dole a hukunta shi,
21 men hvis de bliver i Live en Dag eller to, skal han ikke straffes; det er jo hans egne Penge.
amma ba za a hukunta shi ba, in bawan ko baiwar ta tashi, bayan kwana ɗaya ko biyu, tun da bawan ko baiwar mallakarsa ne.
22 Naar Mænd kommer i Slagsmaal og støder til en frugtsommelig Kvinde, saa hun nedkommer i Utide, men der ellers ingen Ulykke sker, da skal han bøde, hvad Kvindens Mand paalægger ham, og give Erstatning for det dødfødte Barn.
“Idan mutum biyu suna faɗa, har suka yi wa mace mai ciki rauni, har ya sa ta yi ɓari, amma wani lahani bai same ta ba, za a ci wa wanda ya yi mata raunin tara bisa ga yadda mijinta ya yanka za a biya, in dai abin da ya yanka ya yi daidai da abin da alƙalai suka tsara.
23 Men hvis der sker en Ulykke, skal du bøde Liv for Liv,
Amma in akwai rauni mai tsanani, sai a ɗauki rai a maimakon rai,
24 Øje for Øje, Tand for Tand, Haand for Haand, Fod for Fod,
ido don ido, haƙori don haƙori, hannu don hannu, ƙafa don ƙafa,
25 Brandsaar for Brandsaar, Saar for Saar, Skramme for Skramme.
ƙuna don ƙuna, rauni don rauni, ƙujewa don ƙujewa.
26 Naar en Mand slaar sin Træl eller sin Trælkvinde i Øjet og ødelægger det, skal han give dem fri til Erstatning for Øjet;
“In mutum ya bugi bawa ko baiwa a ido, har idon ya lalace, dole yă’yantar da shi ko ita, maimakon ido.
27 og hvis han slaar en Tand ud paa sin Træl eller Trælkvinde, skal han give dem fri til Erstatning for Tanden.
In kuma ya fangare haƙorin bawa ko baiwa, dole yă’yantar da bawan ko baiwar, a maimakon haƙorin.
28 Naar en Okse stanger en Mand eller Kvinde ihjel, skal Oksen stenes, og dens Kød maa ikke spises, men Ejeren er sagesløs;
“In bijimi ya kashe namiji ko ta mace, dole a jajjefe bijimin har yă mutu, ba za a kuma ci namansa ba. Amma mai bijimin ba shi da laifi.
29 men hvis Oksen allerede tidligere har villet stange, og dens Ejer er advaret, men alligevel ikke passer paa den, og den saa dræber en Mand eller Kvinde, da skal Oksen stenes, og dens Ejer skal ogsaa lide Døden;
In, har an san bijimin da wannan hali, an kuma yi wa mai shi gargaɗi, amma bai ɗaura shi ba, har ya kashe namiji ko ta mace, za a jajjefe bijimin tare da mai shi, har su mutu.
30 men hvis der paalægges ham Sonepenge, skal han betale saa stor en Løsesum for sit Liv, som der kræves af ham.
Amma fa, in an bukace shi yă biya, zai biya don yă fanshi ransa ta wurin biyan abin da aka aza masa.
31 Ogsaa hvis den stanger en Dreng eller en Pige, skal han behandles efter samme Lovbud.
Wannan doka ta shafi batun bijimin da ya kashe ɗa ko’ya.
32 Men hvis Oksen stanger en Træl eller Trælkvinde, skal han betale deres Herre tredive Sekel Sølv, og Oksen skal stenes.
In bijimin ya kashe bawa ko baiwa, mai shi zai biya shekel talatin na azurfa wa maigidan bawan, a kuma a jajjefe bijimin.
33 Naar en Mand tager Dækket af en Cisterne eller graver en Cisterne uden at dække den til, og en Okse eller et Æsel saa falder deri,
“In mutum ya bar rami a buɗe, ko ya haƙa rami bai kuma rufe ba, sai saniya ko jaki ya fāɗi a ciki,
34 da skal Brøndens Ejer erstatte det; han skal give Dyrets Ejer Erstatning i Penge, men det døde Dyr skal tilfalde ham,
Mai ramin zai biya rashin da aka yi wa mai shi, matacciyar saniyan ko jakin, zai zama na mai ramin.
35 Naar en Mands Okse stanger en andens Okse ihjel, skal de sælge den levende Okse og dele Pengene, og ligeledes skal de dele det døde Dyr.
“In bijimin mutum ya raunana bijimin wani, har ya mutu, sai mutanen biyu su sayar da mai ran, su raba kuɗin daidai, haka ma su yi da mai ran.
36 Men hvis det er vitterligt, at Oksen tidligere har villet stange, og dens Ejer ikke har passet paa den, da skal han erstatte Okse med Okse, men det døde Dyr skal tilfalde ham.
Amma fa, in tun can, an san bijimin yana da wannan halin faɗa, duk da haka mai shi bai ɗaura shi ba, dole mai shi yă biya, dabba domin dabba, matacciyar dabbar kuwa tă zama nasa.

< 2 Mosebog 21 >