< Daniel 3 >
1 Kong Nebukadnezar lod lave en Billedstøtte af Guld, tresindstyve Alen høj og seks Alen bred, og han opstillede den paa Dalsletten Dura i Landsdelen Babel.
Sarki Nebukadnezzar ya yi gunkin zinariya, tsawonsa kamu tasa’in, fāɗinsa kuma kamu tara ne, ya kafa shi a filin Dura a yankin Babilon.
2 Saa sendte Kong Nebukadnezar Bud for at sammenkalde Satraper, Landshøvdinger, Statholdere, Overdommere, Skatmestre, lovkyndige, Dommere og alle andre Embedsmænd i Landsdelen, at de skulde komme til Stede, naar Billedstøtten, som Kong Nebukadnezar havde ladet opstille, blev indviet.
Sa’an nan ya aika a kira hakimai da wakilai da gwamnoni da mashawarta, da ma’aji, da alƙalai, da marubutan kotu, da dukan sauran ma’aikatan yankunan, suka hallara domin a rusuna wa wannan siffar da ya kafa.
3 Da samledes Satraperne, Landshøvdingerne, Statholderne, Overdommerne, Skatmestrene, de lovkyndige, Dommerne og alle andre Embedsmænd i Landsdelen til Indvielsen af Billedstøtten, som Kong Nebukadnezar havde ladet opstille, og de stillede sig foran den.
Saboda haka sai hakimai, da wakilai da gwamnoni, mashawarta da ma’aji da alƙalai, da marubutan alƙalai, da kuma dukan ma’aikatan yankunan suka tattaru domin kaddamar da siffar da Nebukadnezzar ya kafa, suka kuma tsaya a gabansa.
4 Saa raabte en Herold med høj Røst: »Det tilkendegives eder, I Folk, Stammer og Tungemaal:
Sai mai shela ya daga murya da ƙarfi ya ce, “Wannan shi ne abin da aka umarce ku ku yi, ya ku mutane da al’umma da kowane yare.
5 Naar I hører Horn, Fløjter, Citre, Harper, Hakkebrætter, Sækkepiber og alle Haande andre Instrumenter klinge, skal I falde ned og tilbede Guldbilledstøtten, som Kong Nebukadnezar har ladet opstille.
Da zarar kuka ji karar ƙaho, da sarewa, da garaya da goge da molo da algaita da kowane irin kaɗe-kaɗe da bushe-bushe ku rusuna ku yi sujada ga wannan gunkin da sarki Nebukadnezzar ya kafa.
6 Og den, som ikke falder ned og tilbeder, skal øjeblikkelig kastes i den gloende Ovn.«
Duk wanda bai rusuna ya yi sujada ba, nan take za a jefa shi a cikin tendarun wuta.”
7 Saa snart alt Folket nu hørte Horn, Fløjter, Citre, Harper, Hakkebrætter og alle Haande andre Instrumenter klinge, faldt de derfor ned — alle Folk, Stammer og Tungemaal — og tilbad Guldbilledstøtten, som Kong Nebukadnezar havde ladet opstille.
Saboda haka, da zarar suka ji karar ƙaho, da sarewa, garaya da goge da kowane irin kaɗe-kaɗe da bushe-bushe da kowane irin kaɗe-kaɗe kowane mutum da ko wace al’umma da kowane irin yare suka sunkuya suka yi sujada ga wannan siffa ta zinariya da sarki Nebukadnezzar ya kafa.
8 Men ved samme Lejlighed traadte nogle kaldæiske Mænd frem og førte Klage mod Jøderne.
A wannan lokaci sai waɗansu masanan taurari suka zo gaba suka yi karar Yahudawa.
9 De tog til Orde og sagde til Kong Nebukadnezar: »Kongen leve evindelig!
Suka ce wa sarki Nebukadnezzar, “Ran sarki yă daɗe,
10 Du, o Konge, har paabudt, at enhver, naar han hører Horn, Fløjter, Citre, Harper, Hakkebrætter, Sækkepiber og alle Haande andre Instrumenter klinge, skal falde ned og tilbede Guldbilledstøtten,
Ya sarki, ka fitar da doka, cewa duk wanda ya ji karar ƙaho, da sarewa, da garayu da goge, da molo da algaita da kowane irin kayan kaɗe-kaɗe da bushe-bushe sai yă rusuna yă yi sujada ga siffar zinariya,
11 og at den, som ikke gør det, skal kastes i den gloende Ovn.
kuma cewa duk wanda bai rusuna ya yi sujadar ba za a jefa shi cikin tanderun wuta.
12 Men nu er her nogle jødiske Mænd, som du har overdraget at styre Landsdelen Babel, Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego; disse Mænd ænser ikke dit Paabud, o Konge; de dyrker ikke din Gud og tilbeder ikke Guldbilledstøtten, som du har ladet opstille.«
Amma sai ga waɗansu Yahudawa waɗanda ka ɗora su a kan harkokin yankin Babilon, wato, Shadrak, Meshak da Abednego waɗanda ba su kula da umarninka ba, ya sarki. Ba su bauta wa allolin ba balle su yi sujada ga gunkin zinariya da ka kafa.”
13 Da lod Nebukadnezar i Vrede og Harme Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego hente; og da Mændene var ført frem for Kongen,
Cikin fushi da hasala, Nebukadnezzar ya aika a kira Shadrak, Meshak da Abednego. Aka kawo waɗannan mutane a gaban sarki,
14 sagde Nebukadnezar til dem: »Er det oplagt Raad, Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego, at I ikke dyrker min Gud eller tilbeder Guldbilledstøtten, som jeg har ladet opstille?
sai Nebukadnezzar ya ce musu, “Gaskiya ne Shadrak, Meshak da Abednego, cewa kun ƙi ku bauta wa alloli kuka kuma ƙi yi sujada ga gunkin da na kafa?
15 Nu vel, hvis I er rede til, naar I hører Horn, Fløjter, Citre, Harper, Hakkebrætter, Sækkepiber og alle Haande andre Instrumenter klinge, at falde ned og tilbede Billedstøtten, som jeg har ladet lave, saa er alt godt; men gør I det ikke, skal I paa Stedet kastes i den gloende Ovn. Og hvilken Gud er der, som da kan fri eder af mine Hænder?«
Yanzu sa’ad da kuka ji karar ƙaho, da sarewa, da garaya, da goge, da molo da algaita da kowane irin kaɗe-kaɗe da bushe-bushe, in kuna a shirye ku rusuna ƙasa ku yi wa wannan gunkin da na yi sujada, to, da kyau. Amma in ba ku yi sujada ba, za a je fa ku yanzu a cikin tanderun wutar nan. In ga kowane ne allahn nan da zai kuɓutar da ku daga hannuna?”
16 Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego svarede Kong Nebukadnezar: »Det har vi ikke nødig at svare dig paa!
Sai Shadrak, Meshak da Abednego suka amsa wa sarki suka ce, “Ya Nebukadnezzar, ba mu bukata mu kāre kanmu a gabanka a kan wannan batu.
17 Sker det, saa kan vor Gud, som vi dyrker, fri os af den gloende Ovn, og han vil fri os af din Haand, o Konge;
In an jefa mu cikin tanderun wutar nan, Allahn da muke bauta wa zai iya cetonmu daga ita, kuma ya sarki, zai cece mu daga hannunka.
18 men hvis ikke, saa maa du vide, o Konge, at din Gud dyrker vi dog ikke, og Guldbilledstøtten, som du har ladet opstille, tilbeder vi ikke!«
Amma ko da bai cece mu ba, muna so ka sani, ya sarki; cewa ba za mu bauta wa allolinka ba ko kuma mu yi sujada ga gunkin zinariyar da ka kafa ba.”
19 Da opfyldtes Nebukadnezar af Harme, og hans Ansigtsudtryk ændredes over for Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego; han tog til Orde og sagde, at Ovnen skulde gøres syv Gange hedere end ellers,
Sai Nebukadnezzar ya husata da Shadrak, Meshak da Abednego, sai al’amuransa a kansu ya canja. Sai ya umarta a ƙara zuga wutar har sau bakwai domin tă yi zafi fiye da yadda take a dā.
20 og bød nogle haandfaste Mænd i sin Hær binde Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego og kaste dem i den gloende Ovn.
Kuma ya umarci waɗansu ƙarfafan sojoji a cikin rundunarsa su daure Shadrak, Meshak da Abednego su jefa su cikin tanderun wutar.
21 Saa blev Mændene bundet i deres Kapper, Underklæder, Huer og andre Klædningsstykker og kastet i den gloende Ovn.
Waɗannan mutanen suna sanye da riguna, da wanduna, da rawani da waɗansu kayan sawa, aka daure su, aka jefa su cikin tanderun wuta.
22 Og eftersom Kongens Bud var skarpt og Ovnen ophedet til Overmaal, brændte Luen de Mænd ihjel, som bragte Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego op paa Ovnen,
Sarki ya ba da umarnin da gaggawa kuma wutar ta yi zafi ƙwarai har harshen wutar ya kashe sojojin nan da suka ɗauki Shadrak, Meshak da Abednego,
23 medens de tre Mænd, Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego, bundne faldt ned i den gloende Ovn.
waɗannan mutane uku kuma a daure, suka fāɗa cikin tanderun wutar.
24 Da sloges Kong Nebukadnezar af Rædsel og stod hastigt op; og han tog til Orde og spurgte sine Raadsherrer: »Var det ikke tre Mænd, vi kastede bundne i Ilden?« De svarede Kongen: »Jo, det var, Konge!«
Sai Sarki Nebukadnezzar ya miƙe tsaye, cike da mamaki ya tambayi mashawartansa, “Shin ba mutum uku ba ne muka daure muka jefa cikin wutar?” Suka amsa, “Tabbatacce haka yake ya sarki.”
25 Han sagde da videre: »Men jeg ser fire Mænd gaa frit om i Ilden, og de har ingen Skade taget; og den fjerde ser ud som en Gudesøn.«
Sai ya ce, “Ku duba ina ganin mutum huɗu suna tafiya suna yawo a cikin wutar, a sake kuma babu abin da ya same su, na huɗun sai ka ce ɗan alloli.”
26 Derpaa traadte Nebukadnezar hen til den gloende Ovns Dør og raabte: »Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego, I, den højeste Guds Tjenere, kom ud!« Da gik Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego ud af Ilden.
Sai Nebukadnezzar ya matsa kusa da ƙofar tanderun wutar ya yi kira da ƙarfi, “Shedrak, Meshak da Abednego, bayin Allah Mafi Ɗaukaka ku fito! Ku zo nan!” Sai Shadrak, Meshak da Abednego suka fita daga cikin wutar,
27 Og Satraperne, Landshøvdingerne, Statholderne og Kongens Raadsherrer samlede sig og saa, at Ilden ikke havde haft nogen Magt over hine Mænds Legemer, at deres Hovedhaar ikke var svedet, at deres Kapper var uskadte, og at der ikke var Brandlugt ved dem.
Sa’an nan hakimai, da wakilai, da gwamnoni da masu ba wa sarki shawara suka kewaya su. Suka ga wutar ba tă yi musu wani lahani a jikinsu ba, babu ko gashin kansu da ya ƙuna; ko warin wuta ma ba su yi ba.
28 Saa sagde Nebukadnezar: »Lovet være Sjadraks, Mesjaks og Abed-Negos Gud, der sendte sin Engel og friede sine Tjenere, som i Tillid til ham overtraadte Kongens Bud og hengav deres Legemer for at undgaa at dyrke eller tilbede nogen anden Gud end deres egen!
Sa’an nan Nebukadnezzar ya ce, “Yabo ya tabbata ga Allahn Shadrak, Meshak da Abednego wanda ya aiko da mala’ikansa ya ceci bayinsa da suka dogara matuƙa a gare shi, suka ki bin umarnin sarki kuma su na a shirye domin su ba da ransu da suka ƙi bauta ko su yi sujada ga wani allah sai dai Allahnsu.
29 Hermed paabyder jeg, at den, der i noget Folk, nogen Stamme og noget Tungemaal siger noget ondt om Sjadraks, Mesjaks og Abed-Negos Gud, skal hugges sønder og sammen, og hans Hus skal gøres til en Skarndynge; thi der gives ingen anden Gud, som saaledes kan frelse.«
Domin haka ina ba da doka cewa duk mutane da kowace al’umma ko kowane yaren da ya ce wani abu mummuna a kan Allahn Shadrak, Meshak da Abednego za a yanka shi gunduwa-gunduwa kuma gidansu zai zama wurin zuba shara, domin babu wani allahn da zai iya ceto ta irin wannan hanya.”
30 Og Kongen gengav Sjadrak, Mesjak og Abed-Nego deres Stillinger i Landsdelen Babel.
Sa’an nan sarki ya ƙara wa su Shadrak, Meshak da Abednego girma a yankin Babilon.