< Anden Krønikebog 11 >
1 Da Rehabeam var kommet til Jerusalem, samlede han hele Judas og Benjamins Hus, 180 000 udsøgte Folk, øvede Krigere, til at føre Krig med Israel og vinde Kongedømmet tilbage til Rehabeam.
Sa’ad da Rehobowam ya iso Urushalima, ya tattara mayaƙa dubu ɗari takwas daga gidan Yahuda da Benyamin, don su yi yaƙi da Isra’ila su sāke mai da mulki wa Rehobowam.
2 Men da kom HERRENS Ord til den Guds Mand Sjemaja saaledes:
Amma wannan maganar Ubangiji ta zo ga Shemahiya mutumin Allah.
3 »Sig til Judas Konge Rehabeam, Salomos Søn, og til hele Israel i Juda og Benjamin:
“Faɗa wa Rehobowam ɗan Solomon sarkin Yahuda da kuma dukan Isra’ilawan da suke a Yahuda da Benyamin,
4 Saa siger HERREN: I maa ikke drage op og kæmpe med eders Brødre; vend hjem hver til sit, thi hvad her er sket, har jeg tilskikket!« Da adlød de HERRENS Ord og vendte tilbage og drog ikke mod Jeroboam.
‘Ga abin da Ubangiji ya ce kada ku haura don ku yi yaƙi da’yan’uwanku. Ku tafi gida kowannenku, gama wannan yi na ne.’” Saboda haka suka yi biyayya ga maganar Ubangiji suka kuma koma daga takawa don yaƙi da Yerobowam.
5 Rehabeam boede saa i Jerusalem, og han befæstede flere Byer i Juda.
Rehobowam ya zauna a Urushalima ya kuma gina garuruwa don kāriya a cikin Yahuda.
6 Saaledes befæstede han Betlehem, Etam, Tekoa,
Betlehem, Etam, Tekowa,
7 Bet-Zur, Soko, Adullam,
Bet-Zur, Soko, Adullam,
9 Adorajim, Lakisj, Azeka,
Adorayim, Lakish, Azeka,
10 Zor'a, Ajjalon og Hebron, alle i Juda og Benjamin;
Zora, Aiyalon da Hebron. Waɗannan su ne garuruwan katanga a cikin Yahuda da Benyamin.
11 og han gjorde Fæstningerne stærke, indsatte Befalingsmænd i dem og forsynede dem med Forraad af Levnedsmidler, Olie og Vin
Ya ƙarfafa kāriyarsu ya kuma sa shugabannin mayaƙa a cikinsu, tare da tanadin abinci, man zaitun da kuma ruwan inabi.
12 og hver enkelt By med Skjolde og Spyd og gjorde dem saaledes meget stærke. Ham tilhørte Juda og Benjamin.
Ya sa garkuwoyi da māsu a cikin dukan biranen, ya kuma sa suka zama da ƙarfi. Saboda haka Yahuda da Benyamin suka zama nasa.
13 Præsterne og Leviterne i hele Israel kom alle Vegne fra, hvor de boede, og stillede sig til hans Tjeneste;
Firistoci da Lawiyawa daga dukan yankuna ko’ina a Isra’ila suka haɗa kai da shi.
14 thi Leviterne forlod deres Græsmarker og Ejendom og begav sig til Juda og Jerusalem, fordi Jeroboam og hans Sønner afsatte dem fra Stillingen som HERRENS Præster,
Lawiyawa suka ma bar makiyayansu da mallakarsu, suka zo Yahuda da Urushalima domin Yerobowam da’ya’yansa maza sun ƙi su a matsayin firistocin Ubangiji.
15 idet han indsatte sig Præster for Offerhøjene og Bukketroldene og Tyrekalvene, som han, havde ladet lave.
Yerobowam ya naɗa firistocinsa domin masujadan kan tudu da kuma domin gumakan nan na akuya da maraƙin da ya yi.
16 Og i Følge med Leviterne kom fra alle Israels Stammer de, hvis Hjerte var vendt til at søge HERREN, Israels Gud, til Jerusalem for at ofre til HERREN, deres Fædres Gud;
Waɗanda suke daga kowane kabilar Isra’ila waɗanda suka sa zuciya a kan neman Ubangiji, Allah na Isra’ila, suka bi Lawiyawa zuwa Urushalima don su miƙa hadayu ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
17 og de styrkede Juda Rige og hævdede Rehabeams, Salomos Søns, Magt i et Tidsrum af tre Aar. Thi i tre Aar fulgte han Davids og Salomos Veje.
Suka ƙarfafa mulkin Yahuda suka kuma goyi bayan Rehobowam ɗan Solomon shekaru uku, suna tafiya a hanyoyin Dawuda da Solomon a wannan lokaci.
18 Rehabeam ægtede Mahalat; en Datter af Davids Søn Jerimot og Abihajil, en Datter af Eliab, Isajs Søn.
Rehobowam ya auri Mahalat,’yar Yerimot ɗan Dawuda wadda Abihayil’yar Eliyab ɗan Yesse ta haifa.
19 Hun fødte ham Sønnerne Je'usj, Sjemarja og Zaham.
Ta haifa masa’ya’ya maza. Yewush, Shemariya da Zaham.
20 Senere ægtede han Absaloms Datter Ma'aka, som fødte ham Abija, Attaj, Ziza og Sjelomit.
Sa’an nan ya auri Ma’aka’yar Absalom, wadda ta haifa masa Abiya, Attai, Ziza da kuma Shelomit.
21 Rehabeam elskede Absaloms Datter Ma'aka højere end sine andre Hustruer og Medhustruer; han havde nemlig atten Hustruer og tresindstyve Medhustruer og avlede otte og tyve Sønner og tresindstyve Døtre.
Rehobowam ya ƙaunaci Ma’aka’yar Absalom fiye da sauran matansa da ƙwarƙwaransa. Duka-duka dai ya auri mata goma sha takwas da ƙwarƙwarai sittin, yana da’ya’ya maza ashirin da takwas da’ya’ya mata sittin.
22 Og Rehabeam satte Ma'akas Søn Abija til Overhoved, til Fyrste blandt hans Brødre; thi han havde i Sinde at gøre, ham til Konge;
Rehobowam ya naɗa Abiya ɗan Ma’aka yă zama babba yerima a cikin’yan’uwansa, don dai yă naɗa shi sarki.
23 og han fordelte klogelig alle sine Sønner rundt i alle Judas og Benjamins Landsdele og i alle de befæstede Byer og gav dem rigeligt Underhold og skaffede dem Hustruer.
Ya yi hikima, ya watsar da waɗansu’ya’yansa a dukan yankunan Yahuda da Benyamin, da kuma a dukan birane masu katanga. Ya ba su tanadi mai yawa ya kuma aurar musu mata masu yawa.