< Første Kongebog 9 >

1 Men da Salomo var færdig med at opføre HERRENS Hus og Kongens Palads og alt, hvad han havde faaet Lyst til og sat sig for at udføre,
Sa’ad da Solomon ya gama ginin haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki, ya kuma yi dukan abin da yake so yă yi,
2 lod HERREN sig anden Gang til Syne for ham, som han havde ladet sig til Syne for ham i Gibeon;
sai Ubangiji ya bayyana gare shi sau na biyu, kamar yadda ya bayyana masa a Gibeyon.
3 og HERREN sagde til ham: »Jeg har hørt den Bøn og Begæring, du opsendte for mit Aasyn. Jeg har helliget dette Hus, som du har bygget, for der at stedfæste mit Navn til evig Tid, og mine Øjne og mit Hjerte skal være der alle Dage.
Ubangiji ya ce masa, “Na ji addu’arka da kuma roƙon da ka yi a gabana; na tsarkake wannan haikali wanda ka gina, ta wurinsa Sunana zai kasance a can har abada. Idanuna da zuciyata kullum za su kasance a can.
4 Hvis du nu vandrer for mit Aasyn som din Fader David i Hjertets Uskyld og i Oprigtighed, saa du gør alt, hvad jeg har paalagt dig, og holder mine Anordninger og Lovbud,
“Kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana da mutunci a zuci da kuma gaskiya, kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka yi dukan abin da na umarta, ka kuma yi biyayya da ƙa’idodina da kuma dokokina,
5 saa vil jeg opretholde din Kongetrone i Israel evindelig, som jeg lovede din Fader David, da jeg sagde: En Efterfølger skal aldrig fattes dig paa Israels Trone.
zan kafa kujerar sarautarka a bisa Isra’ila har abada, kamar yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani a kan kujerar sarautar Isra’ila ba.’
6 Men hvis I eller eders Børn vender eder bort fra mig og ikke holder mine Bud, mine Anordninger, som jeg har forelagt eder, men gaar hen og dyrker andre Guder og tilbeder dem,
“Amma in kai, ko’ya’yanka maza, suka juye daga gare ni, ba ku kuma kiyaye umarnai da ƙa’idodin da na ba ku ba, kuka yi gaba, kuka bauta wa waɗansu alloli, kuka kuma yi musu sujada,
7 saa vil jeg udrydde Israel fra det Land, jeg gav dem; og det Hus, jeg har helliget for mit Navn, vil jeg forkaste fra mit Aasyn, og Israel skal blive til Spot og Spe blandt alle Folk,
sai in yanke mutanen Isra’ila daga ƙasar da na ba su, in kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Isra’ila kuwa za tă zama abin gori da abin dariya a cikin dukan mutane.
8 og dette Hus skal blive en Ruindynge, og enhver, som gaar der forbi, skal blive slaaet af Rædsel og give sig til at haanfløjte. Og naar man siger: Hvorfor har HERREN handlet saaledes mod dette Land og dette Hus?
Wannan haikali zai zama tarin juji. Duk wanda ya wuce ta hanyan nan kuwa zai ji tausayi, yă kuma yi tsaki yana cewa, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi haka ga wannan ƙasa da kuma wannan haikali?’
9 skal der svares: Fordi de forlod HERREN deres Gud, som førte deres Fædre ud af Ægypten, og holdt sig til andre Guder, tilbad og dyrkede dem; derfor har HERREN bragt al denne Elendighed over dem!«
Mutane za su amsa su ce, ‘Saboda sun yashe Ubangiji Allahnsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna yin musu sujada, suna bauta musu ne, ya sa Ubangiji ya kawo dukan masifan nan a kansu.’”
10 Da de tyve Aar var omme, i hvilke Salomo havde bygget paa de to Bygninger, HERRENS Hus og Kongens Palads —
A ƙarshen shekaru ashirin da Solomon ya ɗauka yana gina haikalin Ubangiji da fadan sarki,
11 Kong Hiram af Tyrus havde sendt Salomo Cedertræ, Cyprestræ og Guld, saa meget han ønskede da gav Kong Salomo Hiram tyve Byer i Landskabet Galilæa.
sai Sarki Solomon ya ba wa Hiram sarkin Taya garuruwa ashirin a yankin Galili, gama Hiram ya tanada masa da dukan katakai al’ul da na fir, da kuma zinariyar da ya bukaci domin aiki.
12 Men da Hiram kom fra Tyrus for at se de Byer, Salomo havde givet ham, syntes han ikke om dem;
Amma sa’ad da Hiram ya zo daga Taya don yă ga garuruwan da Solomon ya ba shi, sai bai ji daɗi ba.
13 og han sagde: »Hvad er det for Byer, du har givet mig, Broder?« Derfor kaldte man den Kabullandet, som det hedder den Dag i Dag.
Sai ya ce, “Wanda irin garuruwa ke nan ka ba ni, ɗan’uwana?” Saboda haka ya kira su Ƙasar Kabul, sunan da suke da shi har wa yau.
14 Men Hiram sendte Kongen 120 Guldtalenter.
Hiram kuwa ya aika wa sarki talenti 120 na zinariya.
15 Paa følgende Maade hang det sammen med de Hoveriarbejdere, Kong Salomo udskrev til at opføre HERRENS Hus, hans eget Palads, Millo, Jerusalems Mur, Hazor, Megiddo og Gezer
Ga lissafin ma’aikatan gandun da Sarki Solomon ya ɗauka don ginin haikalin Ubangiji, da fadarsa, da madogaran gini, da katangar Urushalima, da kuma Hazor Megiddo da Gezer.
16 (Farao, Ægypterkongen, var draget op, havde indtaget Gezer og stukket det i Brand; alle Kana'anæere, der boede i Byen, havde han ladet dræbe og derpaa givet sin Datter, Salomos Hustru den i Medgift.
(Fir’auna sarkin Masar ya kai wa Gezer hari, ya kuma ci ta da yaƙi. Ya sa mata wuta, ya kashe Kan’aniyawanta mazaunan wurin, ya kuma ba da ita a matsayin kyautar aure ga’yarsa, matar Solomon.
17 Nu genopbyggede Salomo Gezer), Nedre-Bet-Horon,
Solomon kuwa ya sāke gina Gezer.) Ya gina Bet-Horon ta Kwari,
18 Ba'alat, Tamar i Ørkenen i Juda Land,
da Ba’alat, da Tadmor a hamada, na cikin ƙasarsa.
19 alle Salomos Forraadsbyer, Vognbyerne og Rytterbyerne, og alt andet, som Salomo fik Lyst til at bygge i Jerusalem, i Libanon og i hele sit Rige:
Haka kuma ya gina dukan biranen ajiyarsa, da garuruwa domin kekunan yaƙinsa, da garuruwa domin dawakansa. Ya gina duk abin da ya so yă ginawa a Urushalima, da Lebanon, da kuma ko’ina a dukan yankin da ya yi mulki.
20 Alt, hvad der var tilbage af Amoriterne, Hetiterne, Perizziterne, Hivviterne og Jebusiterne, og som ikke hørte til Israeliterne,
Dukan Amoriyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa da Yebusiyawan da suka ragu a ƙasar (waɗanda ba Isra’ilawa ba ne),
21 deres Efterkommere, som var tilbage efter dem i Landet, og som Israeliterne ikke havde været i Stand til at lægge Band paa, dem udskrev Salomo til Hoveriarbejde, som det er den Dag i Dag.
wato, waɗanda suka ragu a ƙasar, waɗanda Isra’ilawa ba su iya hallakawa ba, su ne Solomon ya ɗauka su zama bayinsa don aikin gandu, kamar yadda yake har wa yau.
22 Af Israeliterne derimod satte Salomo ingen til Arbejde, men de var Krigsfolk og Hoffolk, Hærførere og Høvedsmænd hos, ham og Førere for hans Stridsvogne og Rytteri. —
Amma Solomon bai mai da Isra’ilawa bayi ba; su ne mayaƙansa, shugabannin gwamnatinsa, dogarawansa, shugabannin sojojinsa, da shugabanninsa na kekunan yaƙi da mahayan kekunan yaƙinsa.
23 Tallet paa Overfogederne, der ledede Arbejdet for Salomo, var 550; de havde Tilsyn med Folkene, der arbejdede. —
Su ne kuma manyan shugabanni masu lura da ayyukan Solomon, su ne shugabanni 550 masu lura da mutanen da suke aiki.
24 Faraos Datter var lige flyttet fra Davidsbyen ind i det Hus, han havde bygget til hende, da tog han fat paa at opføre Millo. —
Bayan’yar Fir’auna ta haura daga Birnin Dawuda zuwa fadan da Solomon ya gina mata, sai ya gina madogaran gini.
25 Tre Gange om Aaret ofrede Salomo Brændofre og Takofre paa det Alter, han havde bygget HERREN, og tændte Offerild for HERRENS Aasyn; og han fuldførte Templet.
Sau uku a shekara Solomon kan miƙa hadayun ƙonawa da hadayun salama a kan bagaden da ya gina wa Ubangiji, yana ƙone turare a gaban Ubangiji haɗe da su, ta haka ya cika abin da ake bukata na haikali.
26 Kong Salomo byggede ogsaa Skibe i Ezjongeber, der ligger ved Elat ved det røde Havs Kyst i Edom;
Sarki Solomon ya kuma gina jiragen ruwa a Eziyon Geber, wadda take kusa da Elot a Edom, a bakin Jan Teku.
27 og Hiram sendte sine Folk, befarne Søfolk, om Bord paa Skibene sammen med Salomos Folk.
Hiram kuwa ya aiki mutanensa, masu tuƙan jirgin ruwa waɗanda suka san teku, don su yi hidima a jerin jiragen ruwa tare da mutanen Solomon.
28 De sejlede til Ofir, hvor de hentede 420 Talenter Guld, som de bragte Kong Salomo.
Suka tafi Ofir suka kuma dawo da talenti 420 na zinariya, wanda suka ba wa Sarki Solomon.

< Første Kongebog 9 >