< Salme 79 >

1 Gud! Hedningerne have brudt ind i din Arv, de have besmittet dit hellige Tempel, de have gjort Jerusalem til Stenhobe.
Zabura ta Asaf. Ya Allah, al’ummai sun mamaye gādonka; sun ƙazantar da haikalinka mai tsarki, sun bar Urushalima kufai.
2 De have givet dine Tjeneres døde Kroppe hen som Føde til Fuglene under Himmelen, dine helliges Kød til de vilde Dyr i Landet.
Sun ba da gawawwakin bayinka kamar abinci ga tsuntsayen sararin sama, nama jikin tsarkakanka ga namun jejin duniya.
3 De have udøst deres Blod som Vand trindt omkring Jerusalem, og der var ingen, som begrov dem.
Sun zubar da jini kamar ruwa ko’ina a Urushalima, kuma babu wani da zai binne matattu.
4 Vi ere blevne vore Naboer til en Forsmædelse, dem, som ere trindt omkring os, til Spot og Haan.
Mun zama abin reni ga maƙwabta, abin ba’a da reni ga waɗanda suke kewaye da mu.
5 Herre, hvor længe vil du være vred evindelig? skal din Nidkærhed brænde som en Ild?
Har yaushe, ya Ubangiji za ka yi ta fushi? Har abada ne? Har yaushe kishinka zai yi ta ƙuna kamar wuta?
6 Udøs din Harme over Hedningerne, som ikke kende dig, og over de Riger, som ikke paakalde dit Navn.
Ka zuba fushinka a kan al’umman da ba su yarda da kai ba, a kan mulkokin da ba sa kira bisa sunanka;
7 Thi man har fortæret Jakob og ødelagt hans Bolig.
gama sun cinye Yaƙub suka lalatar da ƙasar zamansa.
8 Kom os ikke Forfædrenes Misgerninger i Hu; skynd dig, lad din Barmhjertighed komme os i Møde, thi vi ere blevne saare ringe.
Kada ka riƙe zunubai kakanni a kanmu; bari jinƙanka yă zo da sauri yă sadu da mu, gama mun fid da zuciya sarai.
9 Hjælp os, vor Frelses Gud! for dit Navns Æres Skyld og fri os og forlad os vore Synder for dit Navns Skyld.
Ka taimake mu, ya Allah Mai Cetonmu, saboda ɗaukakar sunanka; ka cece mu ka kuma gafarta mana zunubanmu saboda sunanka.
10 Hvorfor skulle Hedningerne sige: Hvor er deres Gud? lad det kendes paa Hedningerne for vore Øjne, at dine Tjeneres Blod, som er udøst, bliver hævnet.
Don me al’ummai za su ce, “Ina Allahnsu yake?” A idanunmu, ka sanar wa al’ummai cewa kana ɗaukan fansar jinin bayinka da aka zubar.
11 Lad den bundnes Jamren komme for dit Ansigt; hold efter din Arms Vælde dem i Live, som ere Dødens Børn.
Bari nishe-nishen’yan kurkuku su zo gabanka; ta wurin ƙarfin hannunka ka kiyaye waɗanda aka yanke wa hukuncin mutuwa.
12 Og betal vore Naboer syvfold i deres Barm deres Forsmædelse, hvormed de forhaanede dig, Herre!
Ka sāka a cinyoyin maƙwabtanmu sau bakwai zage-zagen da suka yi ta yi maka, ya Ubangiji.
13 Men vi, dit Folk og din Græsgangs Hjord ville takke dig evindelig; fra Slægt til Slægt ville vi forkynde din Pris.
Sa’an nan mu mutanenka, tumakin makiyayarka, za mu yabe ka har abada; daga tsara zuwa tsara za mu yi ta ba da labarin yabonka.

< Salme 79 >