< Salme 69 >
1 Til Sangmesteren; til „Lillierne”; af David.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin.” Ta Dawuda. Ka cece ni, ya Allah, gama ruwa ya kai wuyata
2 Gud frels mig; thi Vandene ere komne indtil Sjælen.
Na nutse cikin laka mai zurfi, inda babu wurin tsayawa. Na shiga cikin ruwaye masu zurfi; rigyawa ya sha kaina.
3 Jeg er sunken i Dybets Dynd, hvor man ej kan fæste Fod; jeg er kommen i Vandenes Dyb, og Strømmen overskyller mig.
Na gaji da kira ina neman taimako; maƙogwarona ya bushe idanuna sun dushe, suna neman Allahna.
4 Jeg er bleven træt af det, jeg har raabt, min Strube er hæs; mine Øjne ere fortærede, idet jeg venter paa min Gud.
Waɗanda suke ƙina ba dalili sun fi gashin kaina yawa; da yawa ne abokan gābana babu dalili, su da suke nema su hallaka ni. An tilasta mini in mayar da abin da ban sata ba.
5 Flere end Haar paa mit Hoved ere de, som hade mig uden Aarsag; mægtige ere de, som søge at udrydde mig, mine Fjender uden Skel; jeg maa gengive det, jeg ikke har røvet.
Ka san wautata, ya Allah; laifina ba a ɓoye yake daga gare ka ba.
6 Gud! du ved min Daarlighed, og min Skyld er ikke dulgt for dig.
Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki; bari waɗanda suke neman ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Allah na Isra’ila.
7 Lad ikke dem, som bie efter dig, Herre, Herre Zebaoth! beskæmmes ved mig; lad ikke dem, som søge dig, Israels Gud, blive forhaanede ved mig.
Gama na jimre da ba’a saboda kai, kunya kuma ta rufe fuskata.
8 Thi jeg bærer Forhaanelse for din Skyld; Skændsel har skjult mit Ansigt.
Ni baƙo ne a cikin’yan’uwana, bare kuma ga’ya’yan mahaifiyata maza;
9 Jeg er bleven fremmed for mine Brødre og en Udlænding for min Moders Børn.
gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata, kuma zagi na masu zaginka yana fāɗuwa a kaina.
10 Thi Nidkærhed for dit Hus har fortæret mig, og deres Forhaanelser, som dig forhaane, ere faldne paa mig.
Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi dole in jimre da ba’a;
11 Og jeg græd min Sjæl ud under Faste; men det blev mig til Forhaanelser.
sa’ad da na sanya rigunan makoki, mutane suna maishe ni abin dariya.
12 Og jeg brugte Sæk til mit Klædebon, og jeg blev dem til et Ordsprog.
Masu zama a ƙofa suna mini ba’a, na zama waƙa a bakin bugaggu da giya.
13 De, som sidde i Porten, snakke om mig, og de, som drikke stærk Drik, synge Viser om mig.
Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji, a lokacin da ka ga dama; a cikin ƙaunarka mai girma, ya Allah, ka amsa mini da tabbacin ceto.
14 Men jeg henflyr med min Bøn til dig, Herre! i Naadens Tid, o Gud! efter din megen Miskundhed: Bønhør mig for din Frelses Sandheds Skyld!
Ka fid da ni daga laka, kada ka bari in nutse; ka cece ni daga waɗanda suke ƙina, daga rurin ruwaye.
15 Frels mig af Dyndet, at jeg ikke synker; lad mig frelses fra mine Avindsmænd og fra Vandenes Dyb!
Kada ka bar rigyawa yă sha kaina ko zurfafa su haɗiye ni ko rami yă rufe bakinsa a kaina.
16 Lad Vandstrømmene ikke overskylle mig, ej heller Dybet sluge mig; lad og I ikke Hulen lukke sin Mund over mig!
Ka amsa mini, ya Ubangiji cikin alherin ƙaunarka; cikin jinƙanka mai girma ka juyo gare ni.
17 Bønhør mig, Herre! thi din Miskundhed er god; vend dit Ansigt til mig efter din store Barmhjertighed!
Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka; ka amsa mini da sauri, gama ina cikin wahala.
18 Og skjul ikke dit Ansigt for din Tjener; thi jeg er angest, skynd dig, bønhør mig!
Ka zo kusa ka kuɓutar da ni; ka fanshe ni saboda maƙiyana.
19 Hold dig nær til min Sjæl, genløs den, udfri mig for mine Fjenders Skyld!
Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya; dukan abokan gābana suna a gabanka.
20 Du kender min Forhaanelse og min Skam og min Skændsel; alle mine Modstandere ere aabenbare for dig.
Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.
21 Forhaanelse har brudt mit Hjerte, og jeg blev svag; og jeg ventede paa Medynk, men der var ingen, og paa Trøstere; men jeg fandt ikke nogen.
Sun sa abin ɗaci cikin abincina suka kuma ba ni ruwan inabi mai tsami sa’ad da nake jin ƙishi.
22 Og de gave mig Galde at æde og Eddike at drikke i min Tørst.
Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko; bari yă zama sakamakon laifi da kuma tarko.
23 Deres Bord blive foran dem til en Strikke og til en Snare, naar de ere trygge.
Bari idanunsu yă dushe don kada su gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.
24 Lad deres Øjne formørkes, at de ikke se, og lad deres Lænder altid rave!
Ka kwarara fushinka a kansu; bari fushinka mai zafi yă ci musu.
25 Udøs din Harme over dem, og lad din brændende Vrede gribe dem!
Bari wurinsu yă zama kufai; kada ka bar wani yă zauna a tentunansu.
26 Deres Bolig vorde øde; ingen være, som bor i deres Telte.
Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta suna kuma taɗin wahalar waɗanda ka ji musu rauni.
27 Thi de forfølge den, som du har slaget, og de fortælle om deres Pine, som du har saaret.
Ka neme su da laifi a kan laifi; kada ka bar su su sami rabo a cikin cetonka.
28 Læg Skyld til deres Skyld, og lad dem ikke komme til din Retfærdighed!
Bari a shafe su sarai daga littafin rai kada a kuma lissafta su tare da adalai.
29 Lad dem udslettes af de levendes Bog, og lad dem ikke opskrives med de retfærdige!
Ina cikin zafi da kuma azaba; bari cetonka, ya Allah, yă tsare ni.
30 Dog, jeg er elendig og har Smerte; Gud! lad din Frelse ophøje mig.
Zan yabe sunan Allah cikin waƙa in kuma ɗaukaka shi tare wurin yin godiya.
31 Jeg vil love Guds Navn med Sang, og jeg vil storlig ære ham med Taksigelse.
Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya, fiye da bijimi da ƙahoninsa da kuma kofatansa.
32 Og det skal bedre behage Herren end en ung Okse med Horn og Klove.
Matalauta za su gani su kuma yi murna, ku da kuke neman Allah, bari zukatanku su rayu!
33 De sagtmodige have set det, de skulle glæde sig; I, som søge Gud — og eders Hjerte leve op!
Ubangiji yakan ji masu bukata ba ya kuwa ƙyale kamammun mutanensa.
34 Thi Herren hører de fattige og foragter ikke sin bundne.
Bari sama da ƙasa su yabe shi, tekuna da dukan abin da yake motsi a cikinsu,
35 Himmel og Jord skulle love ham, Havet og alt det, som vrimler derudi!
gama Allah zai cece Sihiyona yă sāke gina biranen Yahuda. Sa’an nan mutane za su zauna a can su mallake ta,
36 Thi Gud skal frelse Zion og bygge Judas Stæder, og man skal bo der og eje det. Og hans Tjeneres Sæd skal arve det, og de, som elskede hans Navn, skulle bo derudi.
’ya’yan bayinsa za su gāje ta, waɗanda kuma suna ƙaunar sunansa za su zauna a can.