< Salme 62 >

1 Til Sangmesteren; for Jeduthun; en Psalme af David.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Zaburar Dawuda. Raina na samun hutu a wurin Allah ne kaɗai; cetona na zuwa daga gare shi.
2 Kun for Gud er min Sjæl stille, fra ham kommer min Frelse.
Shi kaɗai ne dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
3 Kun han er min Klippe og min Frelse, min Befæstning; jeg skal ikke rokkes meget.
Har yaushe za ku tasar wa mutum guda? Dukanku ne za ku kā da shi wannan jinganannen bango, wannan rusasshen katanga?
4 Hvor længe storme I imod en Mand, alle tilsammen for at myrde ham, der er som en Væg, der hælder, som en Mur, der har faaet Stød?
Sun kintsa sosai su tumɓuke shi daga matsayinsa mai martaba; suna jin daɗi yin ƙarairayi. Sukan sa wa mutum albarka da bakinsu, amma a zuciyarsu la’antawa suke yi. (Sela)
5 Kun om at nedstøde ham fra hans Højhed raadslaa de, de have Behag i Løgn; de velsigne med deres Mund, og de forbande i deres Inderste. (Sela)
Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai; dogarata kan zo daga gare shi ne.
6 Kun for Gud vær stille min Sjæl; thi af ham er min Forventning.
Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
7 Kun han er min Klippe og min Frelse, min Befæstning; jeg skal ikke rokkes.
Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne, shi ne dutsena mai ƙarfi, mafakata.
8 Hos Gud er min Frelse og min Ære, min Styrkes Klippe, min Tilflugt er i Gud.
Ku dogara a gare shi a duk lokuta, ya mutane; ku faɗi albarkaci bakin zukatanku a gare shi, gama Allah ne mafakarmu. (Sela)
9 Forlader eder paa ham til hver Tid, I Folk! udøser eders Hjerte for hans Ansigt; Gud er vor Tilflugt. (Sela)
Talakawa dai kamar shaƙar iska suke, Attajirai dai kamar shirim suke; in aka auna a ma’auni, su ba wani abu ba ne; dukansu dai kamar shaƙar iska ne kawai.
10 Kun Forfængelighed ere Menneskens Børn, Falskhed ere Menneskene; lægges de i Vægtskaalen, stige de til Vejrs, de ere Forfængelighed til Hobe.
Kada ku dogara a kan ƙwace ko yin fariya a kayan sata; ko arzikinku ya ƙaru, kada ku sa zuciyarku a kansu.
11 Forlader eder ikke paa Vold og sætter ikke forfængeligt Haab til røvet Gods; falder Rigdom eder til, da sætter ikke Hjertet dertil!
Abu guda Allah ya ce, abubuwa biyu na ji, “Cewa kai, ya Allah, kake mai ƙarfi,
12 Een Gang har Gud talt, ja, to Gange, hvad jeg har hørt: At Styrke hører Gud til. Og dig, Herre! hører Miskundhed til; thi du skal betale hver efter hans Gerning.
kuma cewa kai, ya Ubangiji, mai ƙauna ne. Tabbatacce za ka sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya yi.”

< Salme 62 >