< Salme 55 >
1 Til Sangmesteren; med Strengeleg; en Undervisning af David. Gud! vend Øren til min Bøn og skjul dig ikke for min ydmyge Begæring.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
2 Giv Agt paa mig og bønhør mig; jeg vil overlade mig til min Klage og hyle
ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
3 over Fjendens Røst, over den ugudeliges Undertrykkelse; thi de vælte Uret paa mig og hade mig i Vrede.
hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
4 Mit Hjerte er bange inden i mig, og Dødens Rædsler ere faldne paa mig.
Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
5 Frygt og Bæven kom over mig, og Gru lægger sig over mig.
Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
6 Og jeg sagde: Gid jeg havde Vinger som en Due, da vilde jeg flyve bort og fæste Bo.
Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
7 Se, jeg vilde flygte langt bort; jeg vilde blive Natten over i Ørken. (Sela)
da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
8 Jeg vilde haste til et Tilflugtssted for mig, fra Hvirvelvinden og Stormen.
da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
9 Herre! opslug dem, gør deres Tunger uens; thi jeg har set Vold og Trætte i Staden.
Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
10 Dag og Nat omringe de den paa dens Mure, og Uret og Møje er inden i den.
Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
11 Ondskab hersker inden i den, og Bedrageri og Svig vige ikke fra dens Gade.
Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
12 Thi det er ikke en Fjende, som forhaaner mig, ellers maatte jeg bære det; det er ikke min Avindsmand, som gør sig stor over mig, ellers kunde jeg skjule mig for ham;
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13 men det er dig, et Menneske, som var min Jævnlige, min Ven og min Kynding,
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14 vi, som venligt holdt Raad sammen, som vandrede i Guds Hus iblandt Skaren.
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
15 Døden føre Forglemmelse over dem! lad dem fare levende ned i Dødsriget; thi der er Ondskab i deres Boliger, i deres Inderste. (Sheol )
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol )
16 Jeg vil raabe til Gud, og Herren skal frelse mig.
Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
17 Jeg vil klage og hyle Aften og Morgen og Middag, og han vil høre min Røst.
Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
18 Han har forløst min Sjæl i Fred fra Striden imod mig; thi de vare i Mængde mig imod.
Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
19 Gud skal høre og svare dem, han, der bliver evindelig (Sela) efterdi der ingen Forandring er hos dem, og de ikke frygte Gud.
Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
20 Han har lagt Haand paa dem, som havde Fred med ham; han har vanhelliget sin Pagt.
Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
21 Hans Munds Ord ere glatte som Smør; men der er Strid i hans Hjerte; hans Ord ere blødere end Olie, og dog ere de dragne Sværd.
Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
22 Kast din Sag paa Herren, og han skal forsørge dig; han skal ikke evindelig tilstede, at den retfærdige rokkes.
Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
23 Men du, Gud! du skal støde dem ned i Gravens Dyb; blodgerrige og falske Mænd skulle ikke naa deres Dages halve Tal; men jeg vil forlade mig paa dig.
Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.