< Salme 39 >

1 Til Sangmesteren; til Jeduthun; en Psalme af David.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Zabura ta Dawuda. Na ce, “Zan lura da hanyoyina zan kuma kiyaye harshena daga zunubi; zan sa linzami a bakina muddin mugaye suna a gabana.”
2 Jeg sagde: Jeg vil vare paa mine Veje, at jeg ikke skal synde med min Tunge; jeg vil vare paa min Mund, at den holdes lukket, da den ugudelige endnu er for mig.
Na yi shiru, ban ce kome ba, Ko a kan abin da yake da kyau! Amma duk da haka wahalata sai ƙaruwa take yi;
3 Jeg var stum i Tavshed, jeg tav, uden at det blev godt; og min Smerte blev oprørt.
zuciyata ta ƙara zafi a cikina. Kuma sa’ad da nake tunani, wuta ta yi ta kuna; sai na yi magana da harshena na ce,
4 Mit Hjerte blev hedt inden i mig, under min Betænkning optændtes en Ild; jeg talte med min Tunge.
“Nuna mini, ya Ubangiji, ƙarshen rayuwata da kuma yawan kwanakina; bari in san yadda rayuwata tana wucewa da sauri.
5 Herre! lad mig kende mit Endeligt og mine Dages Maal, hvilket det monne være; maatte jeg kende, hvor snart jeg skal bort.
Ka sa kwanakina suka zama tafin hannu ne kawai; yawan shekaruna kamar ba kome ba ne a gabanka. Duk ran mutum shaƙar iska ne kurum, har ma waɗanda suke tsammani suke da kāriya. (Sela)
6 Se, du har sat mine Dage som en Haandbred og mit Livs Tid er som intet for dig; hvert Menneske er kun idel Forfængelighed, hvor fast han end staar. (Sela)
“Mutum dai shirim ne kawai yayinda yake kai da komowa. Yana ta yawo, amma a banza ne kawai; yakan tara dukiya, ba tare da sanin wa zai more ta ba.
7 Mennesket vandrer kun som et Skyggebillede, de gøre sig kun Uro forgæves; han samler og kan ikke vide, hvo der skal sanke det hjem.
“Amma yanzu, ya Ubangiji, me zan nema? Begena yana a gare ka.
8 Og nu, Herre! hvad har jeg biet efter? Min Forventning er til dig.
Ka cece ni daga dukan laifofina; kada ka sa in zama abin dariya ga wawaye.
9 Fri mig fra alle mine Overtrædelser, sæt mig ikke til Spot for Daaren!
Na yi shiru; ba zan buɗe bakina ba, gama kai ne wanda ka aikata wannan.
10 Jeg var stum, jeg vilde ikke oplade min Mund; thi du har gjort det.
Ka ɗauke bulalarka daga gare ni; na ji jiki ta wurin bugun da hannunka ya yi mini.
11 Borttag din Plage fra mig; jeg er forgaaet ved din Haands Slag.
Kakan tsawata ka kuma hore mutane saboda zunubinsu; kakan cinye wadatarsu kamar yadda asu ke yi, kowane mutum dai shaƙar iska ne. (Sela)
12 Tugter du nogen med megen Straf for Misgerning, da bringer du hans Herlighed til at hensmuldre ligesom Møl; alle Mennesker ere kun Forfængelighed. (Sela)
“Ka ji addu’ata, ya Ubangiji, ka saurari kukata ta neman taimako; kada ka kurmance ga kukata. Gama ina zama tare da kai kamar baƙo, baƙo, kamar yadda dukan kakannina sun kasance.
13 Herre! hør min Bøn og vend dine Øren til mit Raab, ti ikke til min Graad; thi jeg er en fremmed hos dig, en Gæst som alle mine Fædre. Se bort fra mig, at jeg maa vederkvæges, førend jeg farer bort, og er ikke mere til.
Ka kau da fuskarka daga gare ni, saboda in sāke yin farin ciki kafin in tafi in kuma rabu da nan.”

< Salme 39 >