< Salme 147 >
1 Lover Herren! thi det er godt at synge vor Gud Psalmer; thi det er lifligt, Lovsang sømmer sig.
Yabi Ubangiji. Yana da kyau a rera yabai ga Allahnmu, abu mai daɗi ne daidai ne kuma a yabe shi!
2 Herren bygger Jerusalem, han samler de fordrevne af Israel.
Ubangiji ya gina Urushalima; ya tattara kamammu na Isra’ilan da aka kai bauta.
3 Han helbreder dem, som have et sønderbrudt Hjerte, og forbinder deres Saar.
Ya warkar da masu raunanar zuciya ya ɗaɗɗaura miyakunsu.
4 Han sætter Tal paa Stjernerne, han nævner dem alle sammen ved Navn.
Ya lissafta yawan taurari ya kuma kira kowannensu da suna.
5 Stor er vor Herre og vældig i Kraft, der er intet Maal paa hans Forstand.
Shugabanmu mai girma ne mai iko duka; ganewarsa ba shi da iyaka.
6 Herren oprejser de sagtmodige; de ugudelige fornedrer han til Jorden.
Ubangiji yana kula da masu sauƙinkai yakan yar da mugaye a ƙasa.
7 Svarer Herren med Taksigelse, synger vor Gud Psalmer til Harpe;
Rera wa Ubangiji waƙar godiya; ku kada garaya ga Allahnmu.
8 ham, som bedækker Himmelen med Skyer, ham, som beskikker Regn paa Jorden, ham, som lader Græs gro paa Bjergene;
Ya rufe sararin sama da gizagizai; yana tanada wa duniya ruwan sama yana kuma sa ciyawa tă yi girma a kan tuddai.
9 ham, som giver Føde til Kvæget, til Ravnens Unger, som skrige.
Yakan tanada wa shanu abinci da kuma saboda’ya’yan hankaki sa’ad da suka yi kira.
10 Hans Lyst er ikke Hestens Styrke; han har ikke Behag i Mandens raske Ben.
Jin daɗinsa ba ya a ƙarfin doki, balle farin cikinsa yă kasance a ƙafafun mutum;
11 Behag har Herren til dem, som ham frygte, som haabe paa hans Miskundhed.
Ubangiji yakan yi farin ciki a waɗanda suke tsoronsa, waɗanda suke sa zuciya a ƙaunarsa marar ƙarewa.
12 O, Jerusalem! pris Herren; o, Zion! lov din Gud.
Ki ɗaukaka Ubangiji, ya Urushalima; ki yabi Allahnki, ya Sihiyona.
13 Thi han har gjort dine Portes Stænger stærke, han har velsignet dine Børn i din Midte.
Gama yana ƙarfafa ƙyamaren ƙofofinki yana kuma albarkace mutanenki a cikinki.
14 Han beskikker Fred i dine Landemærker, han mætter dig med den bedste Hvede.
Yana ba da salama ga iyakokinki yana kuma ƙosar da ke da alkama mafi kyau.
15 Han sender sit Ord til Jorden, hans Beføling løber saare hastelig.
Yana ba da umarninsa ga duniya; maganarsa tana tafiya da sauri.
16 Han lader Sne lægge sig som Uld, han udstrør Rimfrost som Aske.
Yana shimfiɗa ƙanƙara kamar ulu yă kuma watsar da hazo kamar toka.
17 Han udkaster sin Is som Billinger; hvo kan staa for hans Kulde?
Yana zuba ƙanƙara kamar ƙananan duwatsu. Wa zai iya jure wa sanyin da ya aiko?
18 Han sender sit Ord og smelter den; han lader sit Vejr blæse, saa flyde Vandene hen.
Yakan aiki maganarsa ta kuwa narkar da su; yakan tā da iskarsa, ruwaye kuwa su gudu.
19 Han kundgør Jakob sine Ord, Israel sine Skikke og sine Love.
Ya bayyana maganarsa ga Yaƙub, dokokinsa da ƙa’idodinsa ga Isra’ila.
20 Saaledes har han ikke gjort ved noget andet Folk, og Lovene dem kende de ikke. Halleluja!
Bai yi wannan ga wata al’umma ba; ba su san dokokinsa ba. Yabi Ubangiji.