< Salme 122 >

1 Jeg glædede mig ved dem, som sagde til mig: Vi ville gaa til Herrens Hus.
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
2 Vore Fødder stode i dine Porte, Jerusalem!
Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
3 Jerusalem, du, som er bygget op som en Stad, der er tæt sammenbygget,
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4 hvorhen Stammerne droge op, Herrens Stammer efter Israels Lov, for at prise Herrens Navn.
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
5 Thi der var Stole satte til Dom, Stole for Davids Hus.
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
6 Beder om Jerusalems Fred; Ro finde de, som elske dig.
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
7 Der være Fred paa din Mur, Ro i dine Paladser!
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
8 For mine Brødres og mine Venners Skyld vil jeg sige: Fred være i dig!
Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
9 For Herrens vor Guds Hus's Skyld vil jeg søge dit Bedste.
Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.

< Salme 122 >