< Salme 108 >
1 En Sang, en Psalme af David.
Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
2 Trøstigt er mit Hjerte, o Gud! jeg vil synge, jeg vil lege paa Harpe, ogsaa min Ære skal juble.
Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
3 Vaagn op, Psalter og Harpe! jeg vil vække Morgenrøden.
Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
4 Jeg vil takke dig, Herre! iblandt Folkene og lege paa Harpe for dig iblandt Folkestammer.
Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
5 Thi din Miskundhed er stor over Himlene og din Sandhed indtil Skyerne.
A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
6 Ophøj dig, Gud! over Himlene, og din Ære være over al Jorden!
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
7 Paa det dine elskelige maa udfries, saa frels med din højre Haand og bønhør os!
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
8 Gud har talt i sin Helligdom, jeg vil fryde mig; jeg vil uddele Sikem og opmaale Sukots Dal.
Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
9 Mig hører Gilead til, mig hører Manasse til, og Efraim er mit Hoveds Værn, Juda er min Herskerstav.
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
10 Moab er mit Vadskefad; jeg vil kaste min Sko til Edom; bryd ud i Jubel over mig, du Filisterland!
Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
11 Hvo vil føre mig tilden faste Stad? hvo har ledet mig til Edom?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12 Mon ikke du, Gud, som har forkastet os? og vil du, Gud, ikke uddrage med vore Hære?
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13 Fly os Hjælp af Nød; thi Menneskers Hjælp er Forfængelighed. Ved Gud ville vi vinde Kraft; og han skal nedtræde vore Fjender.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.