< Nahum 2 >

1 En Adspreder drager op imod dig, vogt Befæstningen, spejd Vejen, styrk Lænderne, anspænd Kraften stærkt!
Mai hari yana matsowa a kanki, Ninebe. Ki tsare mafaka, ki yi gadin hanya ki sha ɗamara ki tattaro dukan ƙarfinki!
2 Thi Herren genopretter Jakobs Herlighed ligesom Israels Herlighed; thi Røvere have udplyndret dem og ødelagt deres Vinkviste.
Ubangiji zai maido da darajar Yaƙub, kamar ta Isra’ila, ko da yake masu washewa sun washe su suka kuma lalatar da inabinsu.
3 Hans vældiges Skjold er rødligt, Heltene ere klædte i Skarlagen, Vognene funkle af Staal paa den Dag, han ruster, og Spydene svinges.
Garkuwoyin sojojinsa ja wur ne; jarumawansa suna sanye da kaya masu ruwan jan garura. Ƙarafan kekunan yaƙi suna walƙiya a ranar da aka shirya su; ana kaɗa māsu da bantsoro.
4 Paa Gaderne fare Vognene som rasende, de ile af Sted paa de aabne Pladser, deres Udseende er som Blus, de løbe som Lynet.
Kekunan yaƙi sun zabura a tituna, suna kai da kawowa a dandali. Suna walƙiya kamar tocila suna sheƙawa a guje kamar walƙiya.
5 Han kommer sine ypperlige Mænd i Hu, de snuble under deres Gang, de haste hen til dens Mur; men Stormtaget er oprejst.
Ninebe ta tattara rundunarta, duk da haka sun yi ta tuntuɓe a kan hanyarsu. Sun ruga zuwa katangan birnin, sun sanya garkuwar kāriya a inda ya kamata.
6 Portene ud imod Floderne, ere opladte, og Paladset er modløst.
An buɗe ƙofofin rafuffukan sai wurin ya rurrushe.
7 Men det er beskikket: Hun blottes, hun drages op, og hendes Piger sukke, som Duer sukke, de slaa sig paa deres Bryst.
An umarta cewa birnin za tă tafi bauta, za a kuma yi gaba da su. Bayi’yan mata suna kuka kamar tattabaru suna buga ƙirjinsu.
8 Og Ninive var ligesom en vandrig Fiskedam, fra de Dage af da den blev til; men de fly: „Staar! staar!” men ingen ser sig tilbage.
Ninebe tana kama da tafki, wanda ruwanta yana yoyo. Suna kuka suna cewa, “Ku tsaya! Ku tsaya,” amma ba wanda ya waiga.
9 Røver Sølv! røver Guld! der er dog ingen Ende paa Forraadet, en Herlighed af alle Haande kostelige Ting.
A washe azurfa; a washe zinariya; dukiyarsu ba ta da iyaka, arzikinsu kuma ba ya ƙarewa.
10 Øde og Ørk og Ødelæggelse og et forsagt Hjerte, og Vaklen i Knæerne, og Smerte i alle Lænder! og alles Ansigter have skiftet Farve.
Ta zama wofi, an washe ta, an tuɓe ta! Zukata sun narke, gwiwoyi suna kaɗuwa, jikuna suna rawa, fuskoki duk sun kwantsare!
11 Hvor er nu Løvernes Bolig og denne, de unge Løvers Vildbane, hvor Løven, Løvinden gik, Løveungen, og der var ingen, som forfærdede dem.
Ina kogon zakokin nan yake yanzu, inda suka ciyar da’ya’yansu, inda zaki da zakanya sukan shiga, da’ya’yansu, ba mai damunsu
12 En Løve, der røvede, hvad der var nok til dens Unger, og kvalte til sine Løvinder og fyldte sine Huler med Rov og sine Boliger med det røvede.
Zaki ya kashe abin da ya ishe’ya’yansa ya kuma murɗe wuyan dabbobi ya cika wurin zamansa da abin da ya kama ya cika kogwanninsa da abin da ya kashe.
13 Se, jeg kommer imod dig, siger den Herre Zebaoth, og jeg vil brænde dine Vogne, saa de gaa op i Røg, og Sværd skal fortære dine unge Løver; og jeg vil udrydde dit Rov af Jorden, og dine Sendebuds Røst skal ikke høres ydermere.
“Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ƙone kekunan yaƙinki, takobi kuma zai fafare’ya’yan zakokinki. Ba kuma zan bar miki namun jejin da za ki kashe a duniya ba. Ba kuwa za a ƙara jin muryar’yan saƙonki ba.”

< Nahum 2 >