< Nahum 1 >

1 Profeti imod Ninive; Elkositen Nahums Syns Bog.
Jawabi game da Ninebe a littafin wahayin Nahum, mutumin Elkosh.
2 En nidkær og hævnende Gud er Herren, en Hævner og mægtig i Vreden er Herren; en Hævner er Herren imod sine Modstandere, og han bevarer Vrede imod sine Fjender.
Ubangiji Allah mai kishi ne, mai sakayya kuma. Ubangiji Allah mai kishi ne, mai ɗaukar fansa kuma. Ubangiji yakan ɗauki fansa a kan maƙiyansa, yakan ci gaba da fushi a kan abokan gābansa.
3 Herren er langmodig og af stor Kraft og lader ikke Skyld blive ustraffet; Herrens Vej er i Hvirvelvind og i Storm, og en Sky er hans Fødders Støv.
Ubangiji mai jinkirin fushi ne, mai iko duka kuma. Ubangiji ba zai bar masu zunubi babu horo ba. Hanyarsa tana cikin guguwa da kuma hadari, gizagizai kuwa su ne ƙurar ƙafafunsa.
4 Han truer Havet og udtørrer det og gør alle Strømmene tørre; vansmægtet er Basan og Karmel, og Libanons Blomster vansmægte.
Yakan tsawata wa teku yă kuma busar da shi; yakan sa dukan koguna su kafe. Bashan da Karmel sun yi yaushi tohon Lebanon kuma ya koɗe.
5 Bjergene skælve for ham, og Højene smelte, og Jorden hæver sig i Vejret for hans Ansigt og Jorderige og alle, som bo derpaa.
Duwatsu suna rawan jiki a gabansa tuddai kuma sun narke. Duniya da dukan abin da yake cikinta suna rawan jiki a gabansa.
6 Hvo kan bestaa for hans Fortørnelse? og hvo kan rejse sig under hans brændende Vrede? hans Harme udgyder sig som en Ild, og Klipperne sønderbrydes for ham.
Wa zai iya tsaya wa fushinsa? Wa yake da ikon jimre wa zafin hasalarsa? Ana zuba fushinsa kamar wuta; aka kuma ragargaza duwatsu a gabansa.
7 God er Herren, et Værn paa Nødens Dag, og han kender dem, som forlade sig paa ham.
Ubangiji nagari ne, mafaka kuma a lokacin wahala. Yana kula da waɗanda suka dogara gare shi,
8 Men med en Oversvømmelse drager han forbi og gør Ende paa dens Sted, og Mørke skal forfølge hans Fjender.
amma da ambaliyar ruwa zai kawo Ninebe ga ƙarshe; zai fafari maƙiyansa zuwa cikin duhu.
9 Hvad tænke I om Herren? Tilintetgørelse bringer han; Nøden skal ikke komme to Gange.
Dukan abin da suke ƙullawa game da Ubangiji zai kawo ga ƙarshe; wahala ba za tă sāke komowa ƙaro na biyu ba.
10 Ere de end sammenslyngede som Torne og berusede, som det var af deres Vin, skulle de aldeles fortæres som tørt Straa.
Za su sarƙafe a ƙaya, za su kuma bugu da ruwan inabinsu; za a laƙume su kamar busasshiyar ciyawa.
11 Fra dig udgik han, som optænkte ondt imod Herren og oplagde Ondskabs Raad.
Daga cikinki, ya Ninebe wani ya fito wanda ya ƙulla wa Ubangiji makirci yana ba da mugayen shawarwari.
12 Saa siger Herren: Ere de end usvækkede og saaledes mangfoldige, skulle de dog bortmejes, saaledes som de ere, og han skal være forsvunden; jeg har vel plaget dig, men jeg vil ikke plage dig ydermere.
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Ko da yake sun yi tarayya, suna kuma da yawa, za a yanke su, a kawar a su. Ko da yake na ba ki azaba, ya Yahuda, ba zan ƙara ba ki azaba ba.
13 Men nu vil jeg bryde hans Aag af dig og sønderrive dine Baand.
Yanzu zan karya karkiyarsu daga wuyanki in kuma tsittsinke sarƙar da suka ɗaura ki.”
14 Og Herren har budet om dig, der skal ikke være Afkom af dit Navn fremdeles; jeg vil udrydde det udskaarne og støbte Billede af din Guds Hus, jeg vil berede din Grav; thi du er funden for let.
Ubangiji ya ba da umarni game da ke Ninebe, “Ba za ki sami zuriyar da za tă ci gaba da sunanki ba. Zan rurrushe siffofin da kuka sassaƙa da kuma gumakan da kuka ƙera gumakan da suke a cikin haikalin allolinku. Zan shirya kabarinki, domin ke muguwa ce.”
15 Se, paa Bjergene dens Fødder, som bærer glædeligt Budskab, som forkynder Fred! Juda, hellighold dine Fester, betal dine Løfter; thi en Ondskabens Mand skal ikke ydermere drage over dig, han er aldeles udryddet.
Duba, can a bisa duwatsu, ga ƙafafu mai kawo labari mai daɗi, wanda yake shelar salama! Ki yi bukukkuwanki, ya Yahuda, ki kuma cika wa’adodinki. Mugaye ba za su ƙara mamaye ki ba; domin za a hallaka su ƙaƙaf.

< Nahum 1 >