< Job 4 >

1 Da svarede Elifas, Themaniten, og sagde:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 Om man vilde forsøge et Ord paa dig, skulde du vel kedes derved? men hvo kan holde sig fra at tale?
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Se, du har undervist mange og styrket de trætte Hænder;
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 dine Ord have oprejst den faldne, og du har styrket de bøjede Knæ;
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 men nu, det kommer til dig, da kedes du derved; det rammer dig, og du forfærdes!
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 Var ikke din Gudsfrygt dit Haab og dine Vejes Renhed din Fortrøstning?
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 Kære, tænk dig om, hvor er en uskyldig gaaet til Grunde? eller hvor ere de oprigtige udslettede?
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Saa vidt jeg har set, komme de, som pløje Uret, og de, som udsaa Møje, til at høste ind derefter:
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 De omkomme for Guds Aande og fortæres af hans Vredes Aand.
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Løvens Brøl og den grumme Løves Røst hører op, og de unge Løvers Tænder ere knuste;
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 Løven omkommer af Mangel paa Rov, og Løvindens Unger adspredes.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Men mig er et Ord tilbragt hemmeligt, og mit Øre fattede en sagte Lyd deraf
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 i Tanker, fremkaldte ved Syner om Natten, naar dyb Søvn falder paa Folk;
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 da kom Frygt og Bævelse paa mig og bragte mine Ben til at skælve;
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 og en Aand gik frem for mit Ansigt; Haarene rejste sig paa mit Legeme;
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 den blev staaende, og jeg kunde ikke kende dens Skikkelse; der svævede et Billede for mine Øjne; det var stille, og jeg hørte en Røst:
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 Mon et Menneske kan holdes retfærdigt for Gud? monne en Mand være ren for den, som skabte ham?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 Se, han tror ikke paa sine Tjenere, og sine Engle tillægger han Daarskab,
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 endsige da dem, som bo i Lerhuse, og hvis Grundvold er i Støvet; man kan støde dem smaa før Møl;
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 fra Morgen og indtil Aften sønderknuses de; uden at der er nogen, som lægger det paa Hjerte, gaa de til Grunde.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Farer ikke deres Herlighed, som var i dem, bort? ja, de dø, men ikke i Visdom.
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’

< Job 4 >