< Job 17 >
1 Min Aand er brudt, mine Dage ere udslukkede, Gravene vente mig.
Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
2 Er der ikke Spot omkring mig, og maa mit Øje ikke dvæle ved deres Genstridighed?
Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
3 Kære, stil mig Borgen hos dig, lov for mig; hvo er der ellers, der giver mig Haandslag?
“Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
4 Thi du har lukket deres Hjerte for Indsigt, derfor skal du ikke ophøje dem.
Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
5 Man byder Venner ud til Bytte, og deres Børns Øjne hentæres.
In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
6 Men han har stillet mig til at være et Ordsprog iblandt Folkene, og jeg er bleven som den, man spytter i Ansigtet.
“Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
7 Derfor er mit Øje mørkt af Harm, og alle mine Lemmer ere som en Skygge.
Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
8 For sligt maa de oprigtige forskrækkes, og den uskyldige harmes over den vanhellige.
Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
9 Dog holder den retfærdige fast ved sin Vej, og den, som har rene Hænder, faar mere Styrke.
Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
10 Men I, kommer kun alle frem igen, og jeg vil dog ikke finde en viis iblandt eder.
“Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
11 Mine Dage ere gangne forbi; oprykkede ere mine Tanker, hvilke mit Hjerte besad.
Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
12 De gøre Nat til Dag; og Lyset skal være nær, naar Mørket kommer.
Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
13 Dersom jeg end forventer noget, da er det Graven som min Bolig; jeg har redet mit Leje i Mørket. (Sheol )
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol )
14 Jeg har raabt til Graven: Du er min Fader! til Ormen: Min Moder og min Søster!
In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
15 Hvor skulde da min Forventelse være? ja min Forventelse — hvo skuer den?
To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
16 Den skal nedfare til Gravens Porte, naar der tilmed bliver Ro i Støvet. (Sheol )
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol )