< Hoseas 7 >
1 Naar jeg læger Israel, da blottes Efraims Misgerning og Samarias Ondskab, thi de have lagt sig efter Løgn; Tyve bryde ind, en Skare røver udenfor.
a duka sa’ad da zan warkar da Isra’ila, zunuban Efraim za su tonu za a kuma bayyana laifofin Samariya. Suna ruɗu, ɓarayi sukan fasa su shiga gidaje,’yan fashi sukan yi fashi a tituna;
2 Og de sige ikke i deres Hjerte, at jeg ihukommer al deres Ondskab; nu have deres Idrætter omringet dem, de ere komne for mit Ansigt.
amma ba su gane cewa na tuna da dukan ayyukan muguntarsu ba. Zunubansu sun kewaye su; kullum suna a gabana.
3 Ved deres Ondskab glæde de en Konge og Fyrster ved deres Løgn.
“Suna faranta wa sarki zuciya da muguntarsu, shugabanni kuma da ƙarairayinsu.
4 Alle ere de Horkarle, de ere som en Ovn, der hedes af en Bager, som holder op med at ilde fra den Tid, han har æltet Dejgen, indtil den bliver syret.
Dukansu mazinata ne suna ƙuna kamar matoya wadda mai gashin burodi ba ya bukata yă tura mata wuta daga cuɗe kullu har kumburinsa.
5 Paa vor Konges Dag blive Fyrsterne syge ved Hede af Vinen, han rækker Spottere sin Haand.
A ranar bikin sarkinmu shugabanni sukan bugu da ruwan inabi, yă yi cuɗanya da masu ba’a.
6 Thi de bringe deres Hjerte nær til deres List som til Ovnen; den hele Nat sover deres Bager; om Morgenen brænder den som luende Ild.
Zukatansu suna kamar matoya; sukan kusace shi da wayo. Muguwar aniyarsu takan yi ta ci dukan dare; da safe sai ta ƙuna kamar harshen wuta.
7 Alle gløde de som Ovnen, og de have fortæret deres Dommere; alle deres Konger ere faldne, der er ingen iblandt dem, som paakalder mig.
Dukansu suna da zafi kamar matoya; suna kashe masu mulkinsu. Dukan sarakunansu sukan fāɗi, kuma babu waninsu da yake kira gare ni.
8 Efraim, han blander sig med Folkene, Efraim er som en Kage, der ikke er vendt.
“Efraim yana cuɗanya da al’ummai; Efraim waina ne mai fāɗi da ba a juye ba.
9 Fremmede have fortæret hans Kraft, men han mærker det ikke; der kommer ogsaa graa Haar frem hist og her paa ham, men han mærker det ikke.
Baƙi sun tsotse ƙarfinsa, amma bai gane ba. Gashi kansa ya cika da furfura, amma bai lura ba.
10 Og Israels Stolthed vidner imod ham, men de vende ikke om til Herren deres Gud og søge ham ikke, uagtet alt dette.
Girmankan Isra’ila ya ba da shaida a kansa, amma duk da haka bai dawo ga Ubangiji Allahnsa ko yă neme shi ba.
11 Men Efraim er bleven ligesom en enfoldig Due, uden Forstand; de raabe paa Ægypten, de gaa til Assyrien.
“Efraim yana kama da kurciya, marar wayo, marar hankali, yanzu yana kira ga Masar, yanzu yana juyewa ga Assuriya.
12 Saa snart de gaa bort, vil jeg udbrede mit Garn over dem, jeg vil drage dem ned som Fugle under Himmelen; jeg vil tugte dem, efter hvad der er forkyndt deres Forsamling.
Sa’ad da suka tafi, zan jefa ragata a kansu; zai janye su ƙasa kamar tsuntsayen sararin sama. Sa’ad da na ji suna tafiya tare, zan kama su.
13 Ve dem! thi de ere flygtede bort fra mig; Ødelæggelse over dem! thi de have begaaet Overtrædelse imod mig; og jeg vilde frelse dem, men de talte Løgn imod mig.
Kaitonsu, domin sun kauce daga gare ni! Hallaka za tă aukar musu, domin sun tayar mini! Na ƙudura in cece su amma suna faɗar ƙarya a kaina.
14 Og de raabe ikke til mig i deres Hjerte, men de hyle paa deres Leje; for Korn og Most forsamle de sig, de vige bort fra mig.
Ba sa yin mini kuka da zuciyarsu amma suna ihu a kan gadajensu. Sukan taru wurin ɗaya don hatsi da ruwan inabi amma su juya mini baya.
15 Og jeg oplærte, jeg styrkede deres Arme; men imod mig optænke de ondt.
Na horar da su na kuma ƙarfafa su, amma sun ƙulla mini maƙarƙashiya.
16 De vende sig, men ikke opad, de ere blevne som en falsk Bue, deres Fyrster skulle falde ved Sværdet for deres Tunges Frækhed; dette bliver dem til Spot i Ægyptens Land.
Ba sa juya ga Mafi Ɗaukaka; suna kama da tanƙwararren baka. Za a kashe shugabanninsu da takobi saboda banzan maganganunsu. Saboda wannan za a wulaƙanta su a ƙasar Masar.