< 2 Mosebog 21 >

1 Og disse ere de Love, som du skal forelægge dem.
“Waɗannan su ne dokokin da za ka sa a gabansu.
2 Naar du køber en hebraisk Tjener, da skal han tjene seks Aar, og i det syvende skal han udgaa fri for intet.
“In ka sayi mutumin Ibraniyawa a matsayin bawa, zai bauta maka shekara shida. Amma a shekara ta bakwai, za ka’yantar da shi, yă tafi’yantacce, ba tare da ya biya kome ba.
3 Dersom han kom enlig, da skal han udgaa enlig; dersom han var en Hustrus Mand, da skal hans Hustru udgaa med ham.
In ya zo shi kaɗai, zai tafi’yantacce shi kaɗai; amma in yana da mata a lokacin da ya zo, za tă tafi tare da shi.
4 Dersom hans Herre har givet ham en Hustru, og hun har født ham Sønner eller Døtre, da skal Kvinden og hendes Børn høre hendes Herre til, og han selv skal udgaa enlig.
In maigidansa ya yi masa aure, ta kuwa haifa masa’ya’ya maza ko mata, matan da’ya’yan, za su zama na maigidan, sai mutumin kaɗai zai tafi’yantacce.
5 Men dersom Tjeneren siger saa: Jeg elsker, min Herre, min Hustru og mine Børn, jeg vil ikke gaa ud som fri:
“Amma in bawan ya furta ya ce, ‘Ina ƙaunar maigidana, da matata, da’ya’yana, ba na so kuma in’yantu,’
6 Da skal hans Herre føre ham frem for Gud og holde ham op til Døren eller til Dørstolpen, og hans Herre skal gennemstikke hans Øre med en Syl; saa skal han tjene ham bestandig.
dole maigidansa yă kai shi gaban alƙalai. Zai kai shi ƙofa ko madogarar ƙofa, yă huda kunnensa da basilla, sa’an nan zai zama bawansa duk tsawon kwanakinsa a duniya.
7 Og naar nogen sælger sin Datter til at være en Tjenestepige, da skal hun ikke udgaa, som Tjenere udgaa.
“In mutum ya sayar da’yarsa a matsayin baiwa, ba za a’yantar da ita kamar bawa ba.
8 Dersom hun er mishagelig for hendes Herres Øjne, som har trolovet sig med hende, da skal han tillade, at hun løses; han skal ikke have Magt til at sælge hende til et fremmed Folk, efterdi han har handlet troløst mod hende.
In ba tă gamshi maigida wanda ya zaɓe ta domin kansa ba, dole yă bari a fanshe ta. Ba shi da dama yă sayar da ita ga baƙi, tun da yake bai kyauta mata ba.
9 Men dersom han trolover hende med sin Søn, skal han gøre mod hende efter Døtrenes Ret.
In ya zaɓe ta domin ɗansa, dole yă ba ta duk damar da’ya ta mace take da shi.
10 Dersom han tager ham en anden, da skal han ikke formindske hendes Livs Ophold, hendes Klædning og Ægteskabspligten mod hende.
In ya auri wata mace, ba zai hana wa baiwar abinci da sutura ba, ba kuma zai ƙi kwana da ita ba.
11 Men dersom han ikke gør disse tre Ting imod hende, da skal hun udgaa for intet, uden Betaling.
In bai tanada mata waɗannan abubuwa uku ba, sai tă tafi’yantacciya, babu biyan kome.
12 Hvo som slaar et Menneske, saa at det dør, han skal visselig dødes.
“Duk wanda ya bugi mutum har ya kashe shi, lalle a kashe shi.
13 Men har han ikke luret efter ham, men Gud har ladet ham falde i hans Haand, da vil jeg bestemme dig et Sted, hvor han skal fly hen.
Amma in ba da nufin yă kashe shi ba, sai dai in Allah ne ya nufa haka, to, sai mutumin yă tsere zuwa inda zan nuna muku.
14 Og naar nogen hovmodelig sætter sig op imod sin Næste og slaar ham ihjel med Svig, da skal du tage ham endog fra mit Alter til at dø.
Amma in mutumin ya yi dabara har ya kashe wani mutum da gangan, sai a ɗauke shi daga bagadena a kashe shi.
15 Og hvo som slaar sin Fader eller Moder, skal visselig dødes.
“Duk wanda ya bugi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi.
16 Og hvo som stjæler et Menneske og sælger det, eller det bliver fundet i hans Vold, han skal visselig dødes.
“Duk wanda ya saci mutum ya sayar da shi, ko kuwa aka iske shi a hannunsa, lalle kashe shi za a yi.
17 Og hvo som bander sin Fader eller sin Moder, skal visselig dødes.
“Duk wanda ya la’anta mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi.
18 Og naar Mænd trættes, og den ene slaar den anden med en Sten eller med Næve, og han ikke dør, men maa ligge til Sengs,
“Idan mutane suka yi faɗa, ɗayan ya jefa ɗayan da dutse, ko ya naushe shi amma bai mutu ba, sai dai ya yi ta jiyya,
19 og han kommer op igen og gaar om paa Gaden ved sin Stav, da skal den, som slog, være uskyldig; dog skal han betale hans Tidsspilde og lade ham fuldkomment læge.
idan mutumin ya sāke tashi ya yi tafiya ko da yana dogarawa da sanda ne, wanda ya buge shi zai kuɓuta, sai dai zai biya diyyar lokacin da ya ɓata masa, yă kuma lura da shi, har yă warke sarai.
20 Og naar nogen slaar sin Tjener eller sin Tjenestepige med en Kæp, saa at de dø under hans Haand, da skal det visselig hævnes.
“In mutum ya dūke bawansa ko baiwarsa da sanda, sai bawan ko baiwar ta mutu saboda dūkan, dole a hukunta shi,
21 Dog dersom de blive ved Live een eller to Dage, da skal det ikke hævnes; thi det er hans Penge.
amma ba za a hukunta shi ba, in bawan ko baiwar ta tashi, bayan kwana ɗaya ko biyu, tun da bawan ko baiwar mallakarsa ne.
22 Og naar Mænd trættes tilsammen og slaa en frugtsommelig Kvinde, og hendes Foster fødes, og der ikke sker Ulykke, da skal der gives Bøde, eftersom Kvindens Husbonde paalægger ham, og han skal give efter Dommeres Tykke.
“Idan mutum biyu suna faɗa, har suka yi wa mace mai ciki rauni, har ya sa ta yi ɓari, amma wani lahani bai same ta ba, za a ci wa wanda ya yi mata raunin tara bisa ga yadda mijinta ya yanka za a biya, in dai abin da ya yanka ya yi daidai da abin da alƙalai suka tsara.
23 Men dersom der sker Ulykke, da skal du give Liv for Liv.
Amma in akwai rauni mai tsanani, sai a ɗauki rai a maimakon rai,
24 Øje for Øje, Tand for Tand, Haand for Haand, Fod for Fod,
ido don ido, haƙori don haƙori, hannu don hannu, ƙafa don ƙafa,
25 brændt for brændt, Saar for Saar, blaatslaget for blaatslaget.
ƙuna don ƙuna, rauni don rauni, ƙujewa don ƙujewa.
26 Og naar nogen slaar sin Tjeners Øje eller sin Tjenestepiges Øje og fordærver det, da skal han lade dem fare fri for deres Øjes Skyld.
“In mutum ya bugi bawa ko baiwa a ido, har idon ya lalace, dole yă’yantar da shi ko ita, maimakon ido.
27 Og dersom han slaar sin Tjeners Tand eller Tjenestepiges Tand ud, skal han lade dem fare fri for deres Tands Skyld.
In kuma ya fangare haƙorin bawa ko baiwa, dole yă’yantar da bawan ko baiwar, a maimakon haƙorin.
28 Og om en Okse stanger en Mand eller Kvinde, saa at de dø, da skal Oksen visselig stenes, og dens Kød skal ikke ædes; men Oksens Herre skal være uskyldig.
“In bijimi ya kashe namiji ko ta mace, dole a jajjefe bijimin har yă mutu, ba za a kuma ci namansa ba. Amma mai bijimin ba shi da laifi.
29 Men dersom den Okse tilforn var vant at stange, og det var vitterliggjort for dens Ejermand, og han ikke passede paa den, og den dræber Mand eller Kvinde, da skal Oksen stenes, og dens Ejermand skal ogsaa dødes.
In, har an san bijimin da wannan hali, an kuma yi wa mai shi gargaɗi, amma bai ɗaura shi ba, har ya kashe namiji ko ta mace, za a jajjefe bijimin tare da mai shi, har su mutu.
30 Men dersom der bliver paalagt ham en Bod, da skal han give Løsepenge for sit Liv efter alt det, som paalægges ham.
Amma fa, in an bukace shi yă biya, zai biya don yă fanshi ransa ta wurin biyan abin da aka aza masa.
31 Enten den stanger en Søn, eller den stanger en Datter, da skal ham ske efter denne Vis.
Wannan doka ta shafi batun bijimin da ya kashe ɗa ko’ya.
32 Dersom en Okse stanger en Tjener eller Tjenestepige, da skal der gives deres Husbonde tredive Sekel Sølv, og Oksen skal stenes.
In bijimin ya kashe bawa ko baiwa, mai shi zai biya shekel talatin na azurfa wa maigidan bawan, a kuma a jajjefe bijimin.
33 Og naar nogen aabner en Brønd, eller naar nogen graver en Brønd og dækker den ikke til, og der falder en Okse eller et Asen i den,
“In mutum ya bar rami a buɗe, ko ya haƙa rami bai kuma rufe ba, sai saniya ko jaki ya fāɗi a ciki,
34 da skal Brøndens Ejermand betale derfor, han skal give Penge derfor til deres Herre, og det døde Dyr skal han have.
Mai ramin zai biya rashin da aka yi wa mai shi, matacciyar saniyan ko jakin, zai zama na mai ramin.
35 Og naar en Mands Okse stanger en anden Mands Okse, saa at den dør, da skulle de sælge den levende Okse og halvdele dens Værd, og den døde skulle de og halvdele.
“In bijimin mutum ya raunana bijimin wani, har ya mutu, sai mutanen biyu su sayar da mai ran, su raba kuɗin daidai, haka ma su yi da mai ran.
36 Eller var det vitterligt, at den Okse plejede tilforn at stange, og dens Ejermand ikke vilde passe paa den, da skal han visselig betale Okse for Okse, og den døde skal han have.
Amma fa, in tun can, an san bijimin yana da wannan halin faɗa, duk da haka mai shi bai ɗaura shi ba, dole mai shi yă biya, dabba domin dabba, matacciyar dabbar kuwa tă zama nasa.

< 2 Mosebog 21 >