< 5 Mosebog 14 >

1 Iere Herren eders Guds Børn, I skulle ikke saare eder selv eller rage eder imellem eders Øjne for en død.
Ku’ya’yan Ubangiji Allahnku ne. Kada ku yi wa kanku zāne, ko ku yi wa kanku aski irin da akan bar sanƙo, saboda wanda ya mutu,
2 Thi du er Herren din Gud et helligt Folk, og dig har Herren udvalgt at være ham et Ejendomsfolk fremfor alle Folk, som ere paa Jordens Kreds.
gama ku jama’a ce mai tsarki ga Ubangiji Allahnku. Daga dukan mutane a fuskar duniya, Ubangiji ya zaɓe ku, ku zama abin mallakarsa.
3 Du skal ikke æde noget, som er vederstyggeligt.
Kada ku ci wani haramtaccen abu.
4 Disse ere de Dyr, som I maa æde: Okse, Lam af Faarene og Kid af Gederne;
Waɗannan su ne dabbobin da za ku iya ci, saniya, tunkiya, akuya,
5 Hjort og Raa og Bøffel og Stenbuk og Daadyr og Urnød og Stenged.
mariri, barewa, mariya, makwarna, mazo, gada da kuma tunkiyar dutse.
6 Og alt Kvæg, som har Klove, og som har de tvende Klove kløvede, og som tygger Drøv iblandt Dyrene, det maa I æde.
Za ku iya cin duk dabbar da take da rababben kofato, wadda kuma take sāke tona abin da suka riga suka haɗiye.
7 Dog dette maa I ikke æde af dem, som tygge Drøv, og af dem, som have helt adskilte Klove: Kamelen og Haren og Kaninen; thi de tygge Drøv, men skille dog ikke Kloven ad, de skulle være eder urene;
Amma, cikin waɗanda suke sāke tona abin da suka riga suka haɗiye ɗin, ko suke da rababben kofato, ba za ku ci raƙumi, zomo ko rema ba. Ko da yake suna sāke tona abin da suka riga suka haɗiye, suna kuma da rababben kofato, su ɗin marar tsarki ne gare ku.
8 og Svinet, thi det har Klove, men tygger ikke Drøv, det skal være eder urent; I skulle ikke æde af deres Kød og ikke røre ved deres Aadsel.
Alade ma marar tsarki ne; ko da yake yana da rababben kofato, shi ba ya sāke tona abin da ya riga ya haɗiye. Ba za ku ci namansu ko ku taɓa gawarsu ba.
9 Dette maa I æde af alt det, som er i Vandet: Alt det, som har Finne og Skæl, maa I æde.
Cikin dukan halittun da suke cikin ruwa, za ku iya cin duk wani da yake da ƙege da ɓamɓaroki.
10 Men alt det, som ikke har Finne og Skæl, maa I ikke æde; det er eder urent.
Amma duk wani abin da ba shi da ƙege da ɓamɓaroki, ba za ku ci ba; gama marar tsarki ne gare ku.
11 I maa æde hver ren Fugl.
Za ku iya cin kowane tsuntsu mai tsabta.
12 Men disse ere de, som I ikke maa æde af dem: Ørnen og Høgen og Strandørnen
Amma waɗannan ba za ku ci ba, gaggafa, ungulu, ungulun kwakwa,
13 og Kragen og Skaden og Glenten med dens Arter
duki, buga zaɓi, kowace irin shirwa,
14 og alle Ravne med deres Arter
kowane irin hankaka,
15 og Strudsen og Natuglen og Maagen og Spurvehøgen med dens Arter,
jimina, ƙururu, bubuƙuwa, kowane irin shaho,
16 Falken og Hornuglen og Viben
da mujiya, da babbar mujiya, ɗuskwi,
17 og Rørdrummen og Pelikanen og Dykkeren
kwasakwasa, ungulu, da babba da jaka,
18 og Storken og Hejren med dens Arter og Urhanen og Aftenbakken.
zalɓe, kowane irin jinjimi, katutu, da kuma jamage.
19 Og alt flyvende Vrimmel, det skal være eder urent, de skulle ikke ædes.
Dukan’yan ƙwari masu fikafikai masu rarrafe, haram ne a gare ku, kada ku ci su.
20 I maa æde hver ren Fugl.
Amma duk wata halitta mai fikafikai mai tsabta ce, za ku iya ci.
21 I maa ikke æde noget Aadsel; du kan give det til den fremmede, som er inden dine Porte, og han maa æde det, eller sælge den fremmede det; thi du er Herren din Gud et helligt Folk. Du skal ikke koge et Kid i sin Moders Mælk.
Kada ku ci abin da kun samu ya riga ya mutu. Za ku iya ba wa baren da yake zama a cikin wani daga biranenku, zai kuwa iya cinsa, ko kuwa za ku iya sayar da shi wa baƙo. Amma ku jama’a ce mai tsarki ga Ubangiji Allahnku. Kada ku dafa ɗan akuya a cikin madara mamansa.
22 Du skal tiende af al din Sæds Grøde, som fremkommer af Marken hvert Aar.
Ku tabbata kun keɓe kashi ɗaya bisa goma na amfanin gonakinku kowace shekara.
23 Og du skal æde for Herren din Guds Ansigt paa det Sted, som han udvælger til der at lade sit Navn bo, Tienden af dit Korn, din nye Vin og din Olie og de førstefødte af dit store Kvæg og af dit smaa Kvæg, at du maa lære at frygte Herren din Gud alle Dage.
Ku ci zakkar hatsinku, da na sabon ruwan inabinku, da na manku, da kuma na’ya’yan fari na garkunanku na shanu da na tumaki a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da ya zaɓa a matsayin mazauni don Sunansa, don ku koyi girmama Ubangiji Allahnku kullum.
24 Men naar Vejen er dig for lang, at du ikke formaar at bære det derhen, fordi det Sted er for langt fra dig, som Herren din Gud har udvalgt til der at sætte sit Navn, naar Herren din Gud velsigner dig:
Amma in wurin nan yana da nisa sosai, Ubangiji Allahnku kuma ya albarkace ku, ba za ku kuwa iya riƙe zakkarku ba (Saboda wurin da Ubangiji ya zaɓa yă sa Sunansa ya yi nisa sosai),
25 Saa skal du sælge det for Penge og tage Pengene i din Haand og gaa til det Sted, som Herren din Gud skal udvælge.
to, sai ku sayar da zakkar, ku tafi da kuɗin wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa.
26 Og du skal give samme Penge ud for alt, hvad din Sjæl har Lyst til af stort Kvæg og af smaat Kvæg, af Vin og af stærk Drik, eller for alt, som din Sjæl begærer af dig; og du skal æde det for Herren din Guds Ansigt og være glad, du og dit Hus.
Yi amfani da kuɗin ku saya duk abin da kuke so, ko shanu, ko tumaki, ko ruwan inabi, ko dai wani abin shan da ya yi tsami, ko kuwa duk abin da kuke so. Sai ku da gidanku, ku ci a can, a gaban Ubangiji Allahnku, ku kuma yi farin ciki.
27 Men Leviten, som er inden dine Porte, ham skal du ikke forlade; thi han har ingen Del eller Arv med dig.
Kada dai ku manta da Lawiyawan da suke zama a biranenku, gama ba su da rabo, ko gādo na kansu.
28 Naar tre Aar ere til Ende, skal du udføre hele Tienden af din Afgrøde i samme Aar, og den skal du lade blive inden dine Porte.
A ƙarshen kowace shekara uku, ku kawo dukan zakkarku na amfanin gona na wannan shekara, ku ajiye su a cikin birane,
29 Saa skal Leviten komme, fordi han har ingen Del eller Arv med dig, og den fremmede og den faderløse og Enken, som ere inden dine Porte, og de skulle æde og mættes, paa det at Herren din Gud skal velsigne dig i al din Haands Gerning, som du skal gøre.
saboda Lawiyawa (waɗanda ba su da rabo ko gādo na kansu) da baƙo, da marayu, da kuma gwauraye, waɗanda suke zama a biranenku, su zo su ci su ƙoshi, ta haka Ubangiji Allahnku zai albarkace ku cikin dukan ayyukan hannuwanku.

< 5 Mosebog 14 >